{"id":367065,"date":"2021-06-24T11:31:13","date_gmt":"2021-06-24T10:31:13","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=367065"},"modified":"2021-06-24T11:33:18","modified_gmt":"2021-06-24T10:33:18","slug":"canada-za-ta-tallafawa-wadanda-rikicin-boko-haram-ya-shafa-a-najeriya-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=367065","title":{"rendered":"Canada Za Ta Tallafawa Wadanda Rikicin Boko Haram Ya Shafa A Najeriya \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\"><span class=\"dateline\">ABUJA, NIGERIA \u2014 <\/span><br \/>\nOfishin jakadancin kasar Canada a Najeriya, ya ba da sanarwar cewa Gwamnatin kasar za ta ware dala Miliyan 27 a matsayin wani sabon tallafin da ta ke baiwa Najeriyar, don taimakawa al\u2019ummar da rikicin boko haram ya shafa a yankin arewa maso gabashin kasar.<br \/>\nSanarwar ta bayyana cewa \u2018 kimanin mutane miliyan 4.4 ne za su bukaci taimako na abinci a yanayin da kasar take ciki a wannan shekara ta 2021.<br \/>\nTa kara da cewa akalla mutane dubu 775 ke fuskantar matsalar karancin abinci sakamokon hare-haren da \u2018yan ta\u2019adda ke kai musu, kazalika da barazanar yankewar kai abinci da sauran kayayyakin agaji a yankunan da ke bukatar agajin gaggawa sakamokon yawaitar hare-haren.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Boko Haram ta yi ikirarin kakkabo jirgin saman soji\" data-lazy=\"true\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/06\/1624529492_792_Canada-Za-Ta-Tallafawa-Wadanda-Rikicin-Boko-Haram-Ya-Shafa.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Boko Haram ta yi ikirarin kakkabo jirgin saman soji<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>\u2018\u2019Kudin zai taimaka wajen samar da kayan abinci masu gina jiki da magunguna da kuma tsaftatacen ruwa sha da dai sauransu,\u2019\u2019 in ji sanarwar ta ofishin jakadancin Canada.<br \/>\nFiye da shekaru goma ke nan da ake fama da tashe-tashen hankula a yankin na Arewa maso gabashin Najeriya, lamarin da ya sa yankin ya ke bukatar agaji da jinkai mafi girma a duniya.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Makamai Masu Linzami Sun Fada Cikin Gidaje Sakamakon Fafatawa da Boko Haram\" data-lazy=\"true\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/06\/1624529492_365_Canada-Za-Ta-Tallafawa-Wadanda-Rikicin-Boko-Haram-Ya-Shafa.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Makamai Masu Linzami Sun Fada Cikin Gidaje Sakamakon Fafatawa da Boko Haram<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>Hare-haren yan kungiyar Boko haram yayi sanadiyyar dubban mutane, kana kuma ya daidaita mutane dama da aka raba da matsuguninsu.<br \/>\nA halin da ake ciki yanzu mutane sama da miliyan takwas ke bukatar taimako na jinkai a wannan shekara ta 2021.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>ABUJA, NIGERIA \u2014 Ofishin jakadancin kasar Canada a Najeriya, ya ba da sanarwar cewa Gwamnatin kasar za ta ware dala Miliyan 27 a matsayin wani sabon tallafin da ta ke baiwa Najeriyar, don taimakawa al\u2019ummar da rikicin boko haram ya shafa a yankin arewa maso gabashin kasar. Sanarwar ta bayyana cewa \u2018 kimanin mutane miliyan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":367066,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[37,418,4047],"class_list":["post-367065","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-boko-haram","tag-canada","tag-najeriya"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/367065","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=367065"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/367065\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/367066"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=367065"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=367065"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=367065"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}