{"id":364888,"date":"2021-06-17T21:18:59","date_gmt":"2021-06-17T20:18:59","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=364888"},"modified":"2021-06-17T21:19:18","modified_gmt":"2021-06-17T20:19:18","slug":"an-sace-dalibai-da-dama-a-kebbi-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=364888","title":{"rendered":"An Sace Dalibai Da Dama A Kebbi \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<p>VOA Hausa<span class=\"dateline\">\u2014 <\/span><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">A Najeriya Mahara sun yi dirar mikiya a makarantar gwamnatin tarayya dake garin Birnin Yauri a jihar Kebbi inda suka dauki dalibai da kawo yanzu ba\u2019a san adadin su ba.<\/p>\n<p>Maharan a cewar wani malamin makarantar sun shiga makarantar ne suna harbin kan mai uwa da wabi inda suka firgita kowa daga nan suka fara aika- aikarsu.<\/p>\n<p>Wani daga cikin iyayen da ke da yara a makarantar Malam Abdulhamid ya ce suna cikin tashin hankali.<\/p>\n<p>Dan majalisar jihar Kebbi mai wakiltar karamar hukumar Ngaski ya ce da isar maharan sai da suka fara arangama da jami\u2019an da ke tsaron makarantar kafin su samu damar shiga ciki.<\/p>\n<p>Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Yauri Shanga da Ngaski wanda yankinsa abin ya faru, ya nuna damuwa akan rashin tabuka komai tun lokacin da maharan suka shiga yankin makon da ya gabata, har suka dawo da wannan aika-aikar.<\/p>\n<p>Na tuntubi rundunar \u2018yan sanda ta jihar Kebbi amma dai kakakin ta bai dauki wayarsa ba.<\/p>\n<p>Dama jama\u2019ar yankunan da ke fama matsalar tsaro sun jima suna kira akan a kawo masu dauki saboda halin kunci da suka tsinci kansu ciki.<\/p>\n<p>Satar dalibai dai a Najeriya na ci gaba yaduwa musamman a arewacin Najeriya duk da kokarin da hukumomi ke cewa suna yi akan harkar tsaro.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa\u2014 A Najeriya Mahara sun yi dirar mikiya a makarantar gwamnatin tarayya dake garin Birnin Yauri a jihar Kebbi inda suka dauki dalibai da kawo yanzu ba\u2019a san adadin su ba. Maharan a cewar wani malamin makarantar sun shiga makarantar ne suna harbin kan mai uwa da wabi inda suka firgita kowa daga nan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":364889,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[2611,443,1178],"class_list":["post-364888","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-bandits","tag-kebbi","tag-kidnappers"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/364888","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=364888"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/364888\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/364889"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=364888"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=364888"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=364888"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}