{"id":358958,"date":"2021-05-31T10:17:03","date_gmt":"2021-05-31T09:17:03","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=358958"},"modified":"2021-05-31T10:19:48","modified_gmt":"2021-05-31T09:19:48","slug":"fiye-da-dalibai-100-aka-sace-daga-makarantar-islamiyya-labarai","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=358958","title":{"rendered":"Fiye da dalibai 100 aka sace daga makarantar Islamiyya | Labarai"},"content":{"rendered":"<div>\n<div>Maharan sun afaka cikin garin na Tegina ne a kan babura dauke da manyan bindigogi inda suka rinka harbe-harbe da ya kidima daukacin alummar garin, kafin suka yi wa makarantar ta Islamiyyar diran mikiya inda suka kwashe daliban. Rundunar \u2018yan sandan jihar ta Neja, ta ce har yanzu ba su tantance adadin yaran da aka kwashe ba. Yayin da gwamnatin jihar ke bayyana takaicin sake fuskantar sace daliban makaranta.<br \/>\nRahotani sun bayyana cewa \u2018yan bindigar sun bar wasu daliban saboda yara kanana ne da ba su iya tafiya sosai ba. Tuni dai gamaiyyar kungiyoyin farar hula na yankin arewacin Najeriya suka maida murtani a kan lamarin da suka bayyana shi da mai tada hankali. Yayin<br \/>\nYawan sace daliban makaranta dai sannu a hankali ya zama ruwan dare, domin koda a watan Febrairun da ya gabata, sai da aka sace dalibai da malamai kimanin arba\u2019in da daya a makarantar Sakandaren Kagara da ke jihar ta Neja, abinda ke nuna tabarbarewar yanayin tsaron da gwamnati ke cewa tana daukan matakin shawo kansa.\n <\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Maharan sun afaka cikin garin na Tegina ne a kan babura dauke da manyan bindigogi inda suka rinka harbe-harbe da ya kidima daukacin alummar garin, kafin suka yi wa makarantar ta Islamiyyar diran mikiya inda suka kwashe daliban. Rundunar \u2018yan sandan jihar ta Neja, ta ce har yanzu ba su tantance adadin yaran da aka [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":358959,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[41,12748,56],"class_list":["post-358958","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-buhari","tag-garkuwa-da-mutane","tag-niger"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/358958","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=358958"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/358958\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/358959"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=358958"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=358958"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=358958"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}