{"id":348316,"date":"2021-05-05T18:16:40","date_gmt":"2021-05-05T17:16:40","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=348316"},"modified":"2021-05-05T18:17:00","modified_gmt":"2021-05-05T17:17:00","slug":"yan-bindiga-sun-saki-daliban-kwalejin-afaka-a-kaduna-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=348316","title":{"rendered":"\u2018Yan Bindiga Sun Saki Daliban Kwalejin Afaka A Kaduna \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Rahotanni daga Najeriya na cewa \u2018yan bindigar da suka sace daliban kwalejin horar da sha\u2019anin gandun daji dake Afaka a karamar hukumar Igabin jihar Kaduna sun saki dalibai 27.<br \/>\nSako daliban na zuwa ne, kasa da sa\u2019a 24 bayan da a ranar Talata iyayen daliban suka gudanar da zanga-zanga a gaban majalisar dokokin kasar da ke Abuja, babban birnin kasar, inda suka nemi gwamnati ta kai masu dauki.<br \/>\nWakilin Muryar Amurka Isah Lawal Ikara da ke Kaduna ya ruwaito cewa daliban na kan hanyarsu ta komawa garin Kaduna.<br \/>\nAsalin adadin daliban da aka sace a ranar 11 ga watan Maris 39 ne.<br \/>\nAmma a kwanakin bayan an saki 10 daga cikinsu bayan da aka biya kudaden fansa kamar yadda bayanai suka nuna.<br \/>\nJaridar Daily Trust ta ce, kwamitin sulhu na fitaccen malamin addinin Islama Sheikh Ahmad Gumi ne tare da hadin gwiwar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo suka taimaka aka sako daliban.<br \/>\nSai dai wasu rahotanni sun ce daliban da aka sako 29 ne kamar yadda Channels ta ruwaito Mr Abudllahi Usman, wanda shi ne shugaban kwamitin iyayen daliban.<br \/>\nRahotanni sun ce an saki daliban ne a yankin Kidanda da ke karamar hukumar Giwa a jihar ta Kaduna wacce ke arewa maso yammacin Najeriya da ,isalin karfe hudu na yammacin Laraba.<br \/>\nSai dai babu wasu bayanai da suka nuna cewa an biya kudaden fansa kafin sakin daliban, wadanda maharani suka nemi naira miliyan 500 tun da farko.<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rahotanni daga Najeriya na cewa \u2018yan bindigar da suka sace daliban kwalejin horar da sha\u2019anin gandun daji dake Afaka a karamar hukumar Igabin jihar Kaduna sun saki dalibai 27. Sako daliban na zuwa ne, kasa da sa\u2019a 24 bayan da a ranar Talata iyayen daliban suka gudanar da zanga-zanga a gaban majalisar dokokin kasar da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":348317,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[16582,218,550],"class_list":["post-348316","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-afaka","tag-kaduna","tag-kidnapping"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/348316","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=348316"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/348316\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/348317"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=348316"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=348316"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=348316"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}