{"id":345216,"date":"2021-04-28T09:41:42","date_gmt":"2021-04-28T08:41:42","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=345216"},"modified":"2021-04-28T09:42:01","modified_gmt":"2021-04-28T08:42:01","slug":"an-halaka-mutane-15-a-burkina-faso-labarai","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=345216","title":{"rendered":"An halaka mutane 15 a Burkina Faso | Labarai"},"content":{"rendered":"<div>\n<div>Bayanin kashe-kashen ya fito sun fito ne a ranar Talata amma acewar wani shugaban siyasa da ya bukaci kamfanin dillancin labaran Faransa, AFP, ya sakaya sunansa, tun a ranar Litinin da daddare \u2018yan bindigar suka kai samamen a wasu kauyukan yankin Seytenga na kasar. Jami\u2019in ya ce \u2018yan bindigar sun fara kashe mutane 10 a kauyen Yatakou sannan sai suka matsa kauyen Sofokel inda suka halaka mutum biyar.<\/p>\n<p>Jami\u2019an tsaron Burkina Fason sun tabbatar da labarin, sai dai ba su bayar da adadin mutanen da \u2018yan bindigar suka halaka ba. Tuni ma dai hukumomi suka tura da karin jami\u2019an tsaro amma kuma duk da haka lamarin ya sanya mutanen yankin na Seytenga kaurace wa gidajensu. <\/p>\n<p>Wadannan kashe-kashe dai na zuwa ne a yayin da aka sanar da kashe wasu Turawa \u2018yan jarida guda uku a Burkina Faso a wani hari da aka kai wa wata tawagar masu gangamin yaki da farautar dabbobi a cikin dazuka.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Bayanin kashe-kashen ya fito sun fito ne a ranar Talata amma acewar wani shugaban siyasa da ya bukaci kamfanin dillancin labaran Faransa, AFP, ya sakaya sunansa, tun a ranar Litinin da daddare \u2018yan bindigar suka kai samamen a wasu kauyukan yankin Seytenga na kasar. Jami\u2019in ya ce \u2018yan bindigar sun fara kashe mutane 10 a [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":345217,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[810,16702],"class_list":["post-345216","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-burkina-faso","tag-kashe-kashe"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/345216","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=345216"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/345216\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/345217"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=345216"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=345216"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=345216"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}