{"id":343162,"date":"2021-04-23T09:44:19","date_gmt":"2021-04-23T08:44:19","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=343162"},"modified":"2021-04-23T09:47:33","modified_gmt":"2021-04-23T08:47:33","slug":"dalilin-da-ya-sa-na-daina-yawon-sulhu-da-yan-bindiga-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=343162","title":{"rendered":"Dalilin Da Ya Sa Na Daina Yawon Sulhu Da \u2018Yan Bindiga \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<div><span class=\"dateline\">ABUJA, NIGERIA \u2014 <\/span><br \/>\nWatanni biyu da suka gabata, Sheikh Ahmad Gumi ya shiga wani rangadi a jihohin Arewa maso Yammacin Najeriya, inda ya ke ziyartar shugabanni da kuma \u2018yan bindiga da ke cikin daji, tare da zimmar jagorantar tafarkin sasantawa tsakanin \u2018yan bindigar da gwamnati.<br \/>\nDaga bisani kuma malamin ya dakatar da wannan rangadin ba tare da wani bayani ba na tsawon lokaci.<br \/>\nTo amma a yanzu Gumi ya ce ya dakatar da yunkurin na neman sulhu da \u2018yan bindigar ne, saboda gwamnatin jihar Kaduna da ma ta tarayya ba sa ra\u2019ayin sulhu da \u2018yan bindigar.<br \/>\nA cikin wata sanarwa da jami\u2019insa na watsa labarai Salisu Hassan ya fitar, Sheikh Gumi ya ce ya janye daga kokarin sasantawar ne domin mutunta matsayar gwamnati akan lamarin.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Sheik Ahmed Gumi Tare Da Fulani Yan Bindiga\" data-lazy=\"true\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/04\/Dalilin-Da-Ya-Sa-Na-Daina-Yawon-Sulhu-Da-\u2018Yan.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Sheik Ahmed Gumi Tare Da Fulani Yan Bindiga<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>\u201cBa wai ayuka ne suka yi wa Sheikh yawa ba. Matsalar ita ce gwamnati ba ta da sha\u2019awar sulhuntawa ta wadannan mutanen. Saboda haka Sheikh ya yi kokarin bin wasu hanyoyi domin cimma burinsa,\u201d in ji Salisu Hassan.<br \/>\nKo baya ga ziyartar shugabanni, Sheikh Gumi ya yi tattaki zuwa wasu dazuka a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Naija, inda ya sadu da \u2018yan bindigar da suka addabi yankin da hare-hare, kisan jama\u2019a da satar mutane domin karbar kudin fansa.<br \/>\nMalamin yayi wa \u2018yan bindigar wa\u2019azi, tare da shawartar su da su ajiye makamai, su shigo gari domin gwamnati ta yi musu afuwa, su kuma su daina miyagun ayukan da suke yi.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Sheikh Ahmad Gumi ya ziyarci 'yan bindiga a dajin jihar Zamfara\" data-lazy=\"true\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/04\/1619165131_356_Dalilin-Da-Ya-Sa-Na-Daina-Yawon-Sulhu-Da-\u2018Yan.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Sheikh Ahmad Gumi ya ziyarci \u2018yan bindiga a dajin jihar Zamfara<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>To sai dai tuni matakin na Gumi ya hadu da kakkausan suka daga wasu shugabanni kamar gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai da ma shugaban kasa Muhammadu Buhari.<br \/>\nHaka kuma jawaban malamin akan abin da ya bayyana a matsayin \u201cdanne hakki da \u2018yancin mutanen ne ya sa su daukar makamai suka shiga daji,\u201d sun ja hankalin manazarta lamurran tsaro, masu ganin cewa kalaman malamin na da hatsarin gaske ga sha\u2019anin tsaron kasa.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai\" data-lazy=\"true\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/04\/1619165131_120_Dalilin-Da-Ya-Sa-Na-Daina-Yawon-Sulhu-Da-\u2018Yan.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>Gwamna Nasir El-Rufa\u2019i na daga cikin shugabanni na farko da ya soma yin fatali da shawarar Gumi, inda ya sha alwashin cewa sam bai ga dalilin yin sulhu da \u2018yan ta\u2019adda ba.<br \/>\nSaurari kalaman Gwamna El-Rufa\u2019i dangane da zancen yin sulhu da \u2018yan bindiga.<br \/>\nWasu rahotanni sun bayyana cewa bayan ziyarar dazukan, Sheikh Gumi ya yi kokarin ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari, domin tattaunawa akan abin da ya gano daga ziyarar ta shi, da kuma yiwuwar shata tafarkin yin sulhu da afuwa ga \u2018yan bindigar da ke da bukatar ajiye makamai.<br \/>\nTo sai dai rahotannin sun ce bayan kwashe tsawon fiye da wata daya yana yunkurin, malamin bai sami nasarar ganin shugaban kasar ba, lamarin da kuma ya sanyaya masa gwiwar ci gaba da kokarin samar da sulhu da afuwa ga \u2018yan bindigar.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>ABUJA, NIGERIA \u2014 Watanni biyu da suka gabata, Sheikh Ahmad Gumi ya shiga wani rangadi a jihohin Arewa maso Yammacin Najeriya, inda ya ke ziyartar shugabanni da kuma \u2018yan bindiga da ke cikin daji, tare da zimmar jagorantar tafarkin sasantawa tsakanin \u2018yan bindigar da gwamnati. Daga bisani kuma malamin ya dakatar da wannan rangadin ba [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":343163,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[2611,5730,12303,218],"class_list":["post-343162","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-bandits","tag-el-rufai-2","tag-gumi","tag-kaduna"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/343162","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=343162"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/343162\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/343163"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=343162"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=343162"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=343162"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}