{"id":326050,"date":"2021-03-12T09:09:54","date_gmt":"2021-03-12T08:09:54","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=326050"},"modified":"2021-03-12T09:12:18","modified_gmt":"2021-03-12T08:12:18","slug":"yan-bindiga-sun-yi-garkuwa-da-daliban-makaranta-a-jihar-kaduna","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=326050","title":{"rendered":"Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Daliban Makaranta A Jihar Kaduna"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/03\/Yan-Bindiga-Sun-Yi-Garkuwa-da-Daliban-Makaranta-A-Jihar.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\"><span class=\"dateline\">ABUJA, NIGERIA (VOA Hausa)\u2014 <\/span><br \/>\nYa zuwa lokacin hada wannan labari ba&#8217;a iya tantance adadin daliban da \u2018yan bindigan suka sace ba.<br \/>\nT o sai dai wata Majiya daga bakin kwamishinan harkokin tsaron cikin gida na jihar, Samuel Aruwan, ya bayyana cewa, a halin yanzu shi da wasu jami\u2019an gwamnati suna cikin makarantar kuma suna bincike don gano adadin daliban da \u2018yan bindigar suka sace.<br \/>\nWata \u0257alibar makarantar da ta bukaci a sakaya sunan ta, ta shaida cewa a cikin dare ne maharan suka far wa makarantar tana mai cewa an tafi da kusan rabin dalibai mata na makarantar, haka kuma ba&#8217;a tafi da dalibi namiji ko \u0257aya ba.<br \/>\nYa zuwa wannan lokacin dai, gwamnati jihar Kaduna ko jami\u2019an tsaro ba su tabbatar da afkuwar wannan lamarin ba a hukumance.<br \/>\nWani ganau dake da ke zama a unguwar Mando a jihar Kaduna ya bayyana cewa da misalin karfe 11 da rabi na dare sun rika jin harbi amma sun yi zaton a Makaratar Horar da Sojoji ta NDA ne.<br \/>\n&#8221; Akwai lokuta da dama a yayin bada horo a NDA su kan yi harbi cikin dare tunda makarantar sojoji ce&#8221;, in ji mazauni unguwar, ya kara da cewa da asuba da suka fita sallah ne suka sami labarin abin da ya faru.<br \/>\nMajoyoyi daga unguwar Kawo dai sun bayyana cewa, jami&#8217;an tsaro sun kewaye makarantar kuma an kwashe ragowar daliban da ba&#8217;a sace ba aka tafi da su makarantar NDA.<br \/>\nBatun sace daliban makaranta da \u2018yan bindiga ke yi a baya-bayan nan na kara kamari, wanda a watan jiya ma sai da suka sace matafiya, da dalibai makarantun sakandare na gwamnati a Kagara da ke jihar Neja, da ta Jangebe a jihar Zamfara.<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>ABUJA, NIGERIA (VOA Hausa)\u2014 Ya zuwa lokacin hada wannan labari ba&#8217;a iya tantance adadin daliban da \u2018yan bindigan suka sace ba. T o sai dai wata Majiya daga bakin kwamishinan harkokin tsaron cikin gida na jihar, Samuel Aruwan, ya bayyana cewa, a halin yanzu shi da wasu jami\u2019an gwamnati suna cikin makarantar kuma suna bincike [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":326051,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[218,550],"class_list":["post-326050","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-kaduna","tag-kidnapping"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/326050","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=326050"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/326050\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/326051"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=326050"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=326050"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=326050"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}