{"id":317486,"date":"2021-02-19T08:41:13","date_gmt":"2021-02-19T07:41:13","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=317486"},"modified":"2021-02-19T08:41:18","modified_gmt":"2021-02-19T07:41:18","slug":"boko-haram-ta-sake-kwace-garin-marte-dake-arewacin-jihar-borno","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=317486","title":{"rendered":"Boko Haram Ta Sake Kwace Garin Marte Dake Arewacin Jihar Borno"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2021\/02\/Boko-Haram-Ta-Sake-Kwace-Garin-Marte-Dake-Arewacin-Jihar.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><br \/>\nTun farko dai mayakan na Boko Haram sun kai wa jami\u2019an sojan dake garin Marte hari, inda suka halaka wasu sojoji tare da kwace motoci da kayakin yaki daga jami\u2019an sojan.<br \/>\nA cewar wasu da suka tsallake rijiya da baya a garin Marte, mayakan sun afka wa barikin soja suka yi kone-kone tare da kashe sojoji, kuma a cikin garin Marte ma an kone wasu wurare masu yawa.<br \/>\nWannan shi ne karo na farko da Boko Haram ta kai hari tare da kwace ikon gari tun nada sabbin hafsoshin tsaron Najeriya, da yanzu haka ke ci gaba da yin aiki a wasu bangaren kasar dama dajin Sambisa.<br \/>\nLokacin da sabbin hafsoshin soja suka kai ziyara jihar Borno a karon farko, gwamnan jihar, Babagana Umara Zulum, ya ba su shawara cewa ya kamata sojoji sun ankara, cewa idan suna yaki da &#8216;yan ta\u2019adda a arewacin Borno mayakan na yin kaura ne zuwa dajin Sambisa. Haka zalika da zarar an sake afka musu a dajin Sambisa, sai su sake komawa arewacin jihar.<br \/>\nMallam Aliyu Usman mai kula da harkokin tsaro, ya bai wa gwamnatin Borno shawarar sake duba shirinta na sake mayar da \u2018yan gudun hijira garuruwansu na asali, ganin yadda har yanzu ake ci gaba da fama da \u2018yan ta\u2019adda.<br \/>\nBatun sake karbe ikon garin Marte ya tayar wa da al\u2019ummonin yankin arewacin jihar hankali, wadanda ba da jimawa ba suka sake komawa garuruwansu domin ci gaba da rayuwa.\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Tun farko dai mayakan na Boko Haram sun kai wa jami\u2019an sojan dake garin Marte hari, inda suka halaka wasu sojoji tare da kwace motoci da kayakin yaki daga jami\u2019an sojan. A cewar wasu da suka tsallake rijiya da baya a garin Marte, mayakan sun afka wa barikin soja suka yi kone-kone [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":317487,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[37,16375,12872],"class_list":["post-317486","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-boko-haram","tag-marte","tag-zulum"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/317486","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=317486"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/317486\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/317487"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=317486"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=317486"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=317486"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}