{"id":282217,"date":"2020-11-16T12:02:05","date_gmt":"2020-11-16T11:02:05","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=282217"},"modified":"2020-11-16T12:02:42","modified_gmt":"2020-11-16T11:02:42","slug":"hanyar-kaduna-abuja-tsaron-hanyar-ya-gagari-hukumomi-ne","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=282217","title":{"rendered":"Hanyar Kaduna-Abuja: Tsaron hanyar ya gagari hukumomi ne?"},"content":{"rendered":"<div id=\"\">\n<div class=\"css-hxtc46-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<figure class=\"css-m91nxa-Figure e6bmn90\">\n<div class=\"css-2d6yrt-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<div class=\"css-eytg6c-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<div class=\"css-oijotl-ImagePlaceholder e1whu0\"><img decoding=\"async\" class=\"css-1vsigzm-StyledImg-fadeIn e1enwo3v0\" alt=\"Buhari\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/11\/Hanyar-Kaduna-Abuja-Tsaron-hanyar-ya-gagari-hukumomi-ne.jpg\" width=\"976\"><\/p>\n<p class=\"css-19db9gm-Copyright etq3yw90\" role=\"text\"><span class=\"css-ow3j0s-VisuallyHiddenText e1yt7oin0\">Asalin hoton, <\/span><span lang=\"en-GB\">Nigeria Presidency<\/span><\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n<\/div>\n<\/figure>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\"><b>Tare hanyar Abuja zuwa Kaduna da wsu &#8216;yan bindiga masu satar mutane suka yi a \u0199arshen mako inda suka sace mutane da dama sannan suka kashe wasu, ta sake tayar da hankalin jama&#8217;a musamman wa\u0257anda ke yawan bin hanyar.<\/b><\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Ganau sun ce &#8216;yan bindigar sun tare hanyar ce da yammacin ranar Lahadi, inda suka kwashe tsawon lokaci suna harbe-harbe lamarin, da ya yi sanadin mutuwar mutum fiye da da 15.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Kazalika, &#8216;yan bindigar sun sace mutane da dama wadanda har yanzu ba a kai ga sanin adadinsu ba.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Sai dai a sanarwar da gwamnatin jihar Kaduna ta fitar ta ce mutum biyu ne suka mutu sakamakon harbe-harben da &#8216;yan bindigar suka yi, tana mai cewa jami&#8217;an tsaro sun ceto mutum tara daga cikin wadanda aka sace.<\/p>\n<\/div>\n<h2 class=\"css-pzu2gg-SubHeading e14hemmw1\" id=\"Yadda-lamarin-ya-faru\" tabindex=\"-1\">Yadda lamarin ya faru<\/h2>\n<div class=\"css-hxtc46-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<figure class=\"css-m91nxa-Figure e6bmn90\">\n<div class=\"css-2d6yrt-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<div class=\"css-npc68-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\"><figcaption class=\"css-1s76qn-Caption eede9f50\"><span class=\"css-ow3j0s-VisuallyHiddenText e1yt7oin0\">Bayanan hoto, <\/span><br \/>\nA wasu lokutan akan samu mummunan cunkoso a hanyar duk da fama da rashin tsaro<\/p>\n<\/figcaption><\/div>\n<\/div>\n<\/figure>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Wa\u0257anda suka shaida lamarin sun fa\u0257a wa BBC cewa da yammacin ranar Lahadi ne &#8216;yan bindigar suka bude wuta kan motocin matafiya, inda suka kashe mutane da dama sannan suka sace wasu.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Rahotanni sun nuna cewa &#8216;yan bindigar sun kashe kimanin mutum 15, kodayake hukumomi sun ce mutum biyu aka kashe.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Wata sanarwa da Kwamishinan Tsaron Cikin Gida na Jihar Kaduna Samuel Aruwan ya fitar da yammacin Lahadi ta ce dakarun tsaro da ke sintiri sun ceto mutum tara daga cikin wadanda da aka sace.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">&#8220;Masu dauke da bindigogi sun bude wuta kan wata motar bas, inda suka tilasta wa direba tsayawa. A yayin da [jami&#8217;an tsaro] suka isa wurin, tuni &#8216;yan bindigar suka sace mutum tara daga bas din mai daukar mutum 18&#8230;<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">&#8220;Nan da nan dakarun suka soma fafatawa da &#8216;yan bindigar kuma hakan ne ya sa suka tseratar da mutum tara da aka sace&#8230;sai dai abin takaici direba da mutumin da ke zaune kusa da shi sun mutu,&#8221; in ji Mista Aruwan.<\/p>\n<\/div>\n<h2 class=\"css-pzu2gg-SubHeading e14hemmw1\" id=\"Martanin-masu-amfani-da-shafukan-sada-zumunta\" tabindex=\"-1\">Martanin masu amfani da shafukan sada zumunta<\/h2>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Da yawa cikin masu amfani da shafukan sada zumunta sun yi ta rawaito lamarin lokacin da yake faruwa, tare da tura hotuna da bidiyon abin da ke faruwa kai-tsaye a kan titin.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Wannan mai shafin amfani da Twitter cewa ya yi, &#8220;Bayar da lokacinka ka\u0257an ka kalli wannan bidiyon kan abin da ke faruwa a kan babbar hanyar Abuja-Kaduna,&#8221; ya kuma tambayi shugaban \u0199asa cewa &#8220;mai muka yi muke fuskantar wannan abu? a taimaka a kawo karshen rashin tsaro&#8221;.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Safyanu ya ce: &#8220;Tunasarwa ce, a 2017 titin Abuja-Kaduna kalau yake, lokacin da aka mayar da jiragen da za su sauka a Abuja su ri\u0199a sauka a Kaduna, an samar da cikakken tsaro saboda rayukan mutanen da za su bi titunan sun cancanci a kare su&#8221;.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Shi kuwa Modibbo Sunusi cewa ya yi: &#8220;&#8216;Yan bindiga sun kai hari jami&#8217;ar ABU, sun kai hari kwalejin Nuhu Bamalli, sun kashe mace mai ciki, &#8216;yan bindiga a babbar hanyar Abuja-Kaduna amma gwamnanmu El-Rufa&#8217;i ya gaza cewa komai. Ina gwamnanmu? Kisan ya yi yawa, shirun ya yi yawa, ya kamata mu dauki mataki yanzu.&#8221;<\/p>\n<\/div>\n<h2 class=\"css-pzu2gg-SubHeading e14hemmw1\" id=\"Waiwaye\" tabindex=\"-1\">Waiwaye<\/h2>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Wannan na zuwa ne daidai lokacin da lamuran tsaro ke \u0199ara ta\u0253ar\u0253arewa a yankin arewacin Najeriya, musamman a jihohi irinsu Kaduna da Zamfara da Katsina.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Ko a karshen makon nan, sai da wasu da ake zargin &#8216;yan bindiga ne suka shiga kwalejin Nuhu Bamalli da ke wajen birnin Zariya, inda suka sace wani malami suka kuma harbi mutum \u0257aya a hannu tare da sace &#8216;ya&#8217;yansa biyu.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Rahotanni sun ce mutumin da aka harba yana asibiti yana jinya, a gefe guda kuma, yana cikin damuwar &#8216;ya&#8217;yansa da aka yi awon gaba da su.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">A garin Jangebe da ke Talatar Mafara a jihar Zamfara, al&#8217;ummar yankin sun ce sun kwana cikin juyayi na mutanensu sama da 30 da aka sace a kan hanyarsu ta komawa kauyukansu daga kasuwar Bagega a yammacin ranar Asabar.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">Wani da ya tsira daga harin &#8216;yan fashin ya ce, &#8216;yan fashin sun harbi akalla mutum \u0257aya cikin wadanda suka tare.<\/p>\n<\/div>\n<div class=\"css-hl9dz2-GridComponent e57qer20\" dir=\"ltr\">\n<p class=\"css-1ehf52w-Paragraph e1c0huex0\">A mafi yawan lokuta idan aka tuntu\u0253i hukumomi game da ta&#8217;azzarar wannan lamari sai su ce suna iya bakin \u0199o\u0199arinsu wajen da\u0199ile wannan al&#8217;amari.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Asalin hoton, Nigeria Presidency Tare hanyar Abuja zuwa Kaduna da wsu &#8216;yan bindiga masu satar mutane suka yi a \u0199arshen mako inda suka sace mutane da dama sannan suka kashe wasu, ta sake tayar da hankalin jama&#8217;a musamman wa\u0257anda ke yawan bin hanyar. Ganau sun ce &#8216;yan bindigar sun tare hanyar ce da yammacin ranar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":282218,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[11812,5730,550,61],"class_list":["post-282217","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-abuja-kaduna-highway","tag-el-rufai-2","tag-kidnapping","tag-police"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/282217","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=282217"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/282217\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/282218"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=282217"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=282217"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=282217"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}