{"id":233083,"date":"2020-07-05T22:13:56","date_gmt":"2020-07-05T21:13:56","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=233083"},"modified":"2020-07-05T22:14:29","modified_gmt":"2020-07-05T21:14:29","slug":"gwamnatin-tarayya-za-ta-gana-da-jihohi-ranar-talata-kan-batun-sake-bude-makarantu-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=233083","title":{"rendered":"Gwamnatin Tarayya Za Ta Gana Da Jihohi Ranar Talata Kan Batun Sake Bude Makarantu \u2013 AREWA News"},"content":{"rendered":"<div itemprop=\"articleBody\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"size-full wp-image-39038 aligncenter\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/07\/Gwamnatin-Tarayya-Za-Ta-Gana-Da-Jihohi-Ranar-Talata-Kan-Batun-Sake-Bude-Makarantu-\u2013-AREWA-News.jpg\" width=\"525\" height=\"364\" data-temp-aztec-id=\"cbd055f9-8ddf-4417-ad51-5edbeb41d5b9\"><\/p>\n<p>Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta gana da jihohi ranar Talata don tattaunawa kan hanyoyin sake bude makarantun firamare da sakandire.<\/p>\n<p>A yanzu haka dai Makarantu fadin kasar suna nan a kulle, tun cikin watan Maris sakamakon barkewar cutar corona virus a cikin kasar wanda ya haifar da \u2018yan Najeriya sama da mutum 25,000, sun harbu da cutar.<\/p>\n<p>Shugaban kwamitin yaki da cutar corona virus, Boss Mustapha, a ranar Litinin ya ba da sanarwar sake bude makarantun, yana mai cewa hakan zai ba da damar baiwa daliban da ke karatun digiri su ci gaba da shirye-shiryen jarabawar su.<\/p>\n<p>Duk da umarnin da Gwamnatin Tarayya ta yi na sake bu\u0257e makarantu, har yanzu dai ana ta duba yuwuwar hakan a yayin da gwamnatocin jihohi ke gwagwarmayar yanke hukunci kan ranakun sake bu\u0257e makarantu.<\/p>\n<p>Kwamishinan Ilimi a jihar Gombe, Dakta Habu Dahiru, ya ce gwamnatin jihar na kokari wajan duba yuwuwar bude makarantu don gaggauta dawo da dalibai a cikin azuzuwan su, Amma bai bayar da takamaiman ranar sake bu\u0257ewa ba.<\/p>\n<p>Haka itama Kwamishinan Ilimi ta jihar Kwara Fatimah Ahmed, ta ce babu wani umarni tukunna game da lokacin da \u0257aliban zasu koma.<\/p>\n<p>Sai dai kungiyar likitoci da kungiyar malamai basu goyi bayan hakan ba, inda suka soki lamirin sake yiwuwar bude makarantu a wanann lokaci. Inda suka bayyana cewa hakan tamkar baraza nane ga lafiyar malamai da kuma Dalibai.<\/p>\n<p><!-- --><\/p>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta gana da jihohi ranar Talata don tattaunawa kan hanyoyin sake bude makarantun firamare da sakandire. A yanzu haka dai Makarantu fadin kasar suna nan a kulle, tun cikin watan Maris sakamakon barkewar cutar corona virus a cikin kasar wanda ya haifar da \u2018yan Najeriya sama da mutum 25,000, [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":233084,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681,14571],"tags":[3702,41,14173,3446,6094,14675],"class_list":["post-233083","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","category-health","tag-boss-mustapha","tag-buhari","tag-coronavirus","tag-ganduje","tag-health","tag-osagie"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/233083","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=233083"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/233083\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/233084"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=233083"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=233083"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=233083"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}