{"id":219882,"date":"2020-05-20T21:49:28","date_gmt":"2020-05-20T20:49:28","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=219882"},"modified":"2020-05-20T21:52:02","modified_gmt":"2020-05-20T20:52:02","slug":"an-laka%c9%97a-wa-fasto-duka-kan-sukar-shugaban-%c6%99aramar-hukuma","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=219882","title":{"rendered":"An laka\u0257a wa fasto duka kan sukar shugaban \u0199aramar hukuma"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"NIG POLICE\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/05\/An-laka\u0257a-wa-fasto-duka-kan-sukar-shugaban-\u0199aramar-hukuma.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">NIG POLICE<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nYanzu haka dai Faston an garzaya asibiti da shi saboda raunikan da aka ji masa<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Rundunar &#8216;yan sandan Najeriya ta kama wasu mutane 10 wadanda take zargi da hannu wajen laka\u0257awa wani Fasto dukan tsiya.<\/p>\n<p>Cikin wata sanarwa da rundinar reshen jihar Ebonyi ta fitar ta ce Fasto Okochi Chuwu Obeni ya ga ta kansa ne saboda zargin da mutanen suka yi masa cewa ya caccaki shugaban wata karamar hukuma a shafin Facebook.<\/p>\n<p>Sanarwa ta kara da cewa ciki wadanda ta kama har da Mista Julius Amadi Nyerere wanda shi ne ya jagoranci wannan aika-aika, kuma yanzu haka suna hannun rundunar inda take ci gaba da gudanar da bincike.<\/p>\n<p>A cewar sanarwar binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa, an ci zarafin Fasto Fasto Okochi Chuwu Obeni ne bayan da ya soki shugaban karamar hukumar Afikpo ta Arewa Ogbonnia Oko Enyim ta shafinsa na Facebook, game da rushe gidan sirikansa da wasu shaguna da kuma farfasa wata mota.<\/p>\n<li class=\"story-body__list-item\"><\/li>\n<p>Wannan ne ya sanya Fasto Okochi Chuwu ya rubuta cewa duk in da aka yi abin da bai kamata ba, dole kowa yayi Allah-wa-dai dashi ba tare da la&#8217;akari da wanda abin zai \u0253atawa rai ba, lamarin da ya harzi\u0199a magoya bayan shugaban karamar hukumar har ta kai suka dauki doka a hannunsu.<\/p>\n<p>Wani hoton bidiyo da ke yawo a intanet ya nuna yadda matasan suka \u0257aure hannun Fasto Okochi Chuwu Obeni ta baya, suka kwantar dashi, sannan suka dinga zafga masa bulala suna watsa masa ruwan kwata a kan idon jama&#8217;a, daga bisani kuma suka tilasta masa janye kalaman da yayi.<\/p>\n<p>Yanzu haka dai yana asibiti saboda raunikan da aka ji masa, kamar yadda sanarwar ta zayyana.<\/p>\n<p>Haka kuma fasto Okochi ta shafinsa na facebook din, ya yaba wa majalisar sarakunan yankin, saboda tilasta wa shugaban karamar hukumar ya biya tare da gyara abubuwan da ya sa aka lalata.<\/p>\n<p>To sai dai kuma bayan da jami&#8217;an tsaro suka \u0257auki mataki kan batun ne, sai Fasto Okochi ya sake wani rubutun a facebook inda ya ce babu wanda yasa shi rubutun da ya kai ga yi masa dukan tsiya.<\/p>\n<p>Ya kuma \u0199ara da cewa ya yi ne kawai don neman samun kyakkyawan shugabanci da adalci a tsakanin al&#8217;ummar yankin.<\/p>\n<p>Ya yi zargin cewa abinda shugaban Afikpo ta Arewa ya aikata ya yi ne saboda yana ganin kalaman a matsayin wata barazana ga makomar kujerarsa.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto NIG POLICE Image caption Yanzu haka dai Faston an garzaya asibiti da shi saboda raunikan da aka ji masa Rundunar &#8216;yan sandan Najeriya ta kama wasu mutane 10 wadanda take zargi da hannu wajen laka\u0257awa wani Fasto dukan tsiya. Cikin wata sanarwa da rundinar reshen jihar Ebonyi ta fitar ta ce Fasto [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":219883,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[10015,61],"class_list":["post-219882","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-igp-adamu","tag-police"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/219882","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=219882"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/219882\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/219883"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=219882"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=219882"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=219882"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}