{"id":219866,"date":"2020-05-20T21:50:20","date_gmt":"2020-05-20T20:50:20","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=219866"},"modified":"2020-05-20T21:50:51","modified_gmt":"2020-05-20T20:50:51","slug":"yan-boko-haram-sun-kashe-sojojin-jamhuriyar-nijar-12-a-diffa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=219866","title":{"rendered":"&#8216;Yan Boko Haram &#8216;sun kashe sojojin Jamhuriyar Nijar 12 a Diffa&#8217;"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Getty\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/05\/Yan-Boko-Haram-sun-kashe-sojojin-Jamhuriyar-Nijar-12-a-Diffa.jpg\" width=\"624\" height=\"351\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Getty Images<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nTun 2015 Jihar Diffa ke fuskantar hare-hare daga &#8216;ya&#8217;yan \u0199ungiyar Boko Haram<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta tabbatar da mutuwar dakarunta 12 yayin da 10 kuma suka jikkata lokacin wani hari da aka kai musu a garin Blabrin na jihar Diffa.<\/p>\n<p>Hakan na cikin wata sanarwa da gwamnatin kasar ta fitar aka karanta ta a gidan talabijin na kasar T\u00e9l\u00e9 Sahel.<\/p>\n<p>Gwamnatin ta cikin sanarwar ta ce &#8220;a gabashin garin Guiguimi na jihar Diffa sansanin sojin kasar mu ya fuskanci hari daga kungiyar Boko Haram dauke da muggan makamai&#8221;.<\/p>\n<p>Sanarwar ta kara da ce maharan sun cinna wa kayan ya\u0199i da dama wuta suka kuma yi awon gaba da wasu masu tarin yawa.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width\">\n<\/figure>\n<p>Cikin gaggawa rundunar sojin Guiguimi suka bi sahun maharan wanda haka ya basu damar kashe 7 cikinsu tare da kwato daukacin makaman da suka kwashe daga ciki hadda motar igwa.<\/p>\n<p>Sanarwar ta kara da cewa kuma daukacin sojin da aka ambato sun \u0253ata sun koma bakin daga. Har yanzu kuma dakarun sojin na cikin daji suna don neman sauran maharan dan \u0199arasa kakka\u0253e su.<\/p>\n<p>Wannan yanki na Guiguimi da ke da iyaka da \u0199asar Chadi, na fama da hare-haren mayakan Boko Haram bangaren Abu Musab Albarnawi da ya yi mubayi&#8217;a ga \u0199ungiyar IS tun shekarar 2016.<\/p>\n<p>Tun 2015 Jihar Diffa ke fuskantar hare-hare daga &#8216;ya&#8217;yan \u0199ungiyar Boko Haram, daga baya hare-haren sun \u0257an lafa a kashen 2019, kafin ranar 7 ga watan Maris din bana, da suka \u0199addamar da wani hari a garin Shetimari inda suka kashe dakaru 8 har lahira.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Tun 2015 Jihar Diffa ke fuskantar hare-hare daga &#8216;ya&#8217;yan \u0199ungiyar Boko Haram Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta tabbatar da mutuwar dakarunta 12 yayin da 10 kuma suka jikkata lokacin wani hari da aka kai musu a garin Blabrin na jihar Diffa. Hakan na cikin wata sanarwa da gwamnatin kasar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":219867,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[30,37,14861,11253],"class_list":["post-219866","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-arewa","tag-boko-haram","tag-diffa","tag-nijar"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/219866","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=219866"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/219866\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/219867"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=219866"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=219866"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=219866"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}