{"id":219317,"date":"2020-05-18T13:08:10","date_gmt":"2020-05-18T12:08:10","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=219317"},"modified":"2020-05-18T13:11:02","modified_gmt":"2020-05-18T12:11:02","slug":"an-kalubalanci-masu-maganin-gargajiya-a-najeriya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=219317","title":{"rendered":"An Kalubalanci Masu Maganin Gargajiya a Najeriya"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/05\/An-Kalubalanci-Masu-Maganin-Gargajiya-a-Najeriya.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><\/p>\n<p>Gwamnatin Najeriya ta yi kira ga masana kimiyya da masu ruwa da tsaki da su gaggauta yin bincike domin gano maganin cutar coronavirus a cikin gida.<\/p>\n<p>Sakataren gwamnatin tarayya kuma shugaban Kwamitin yaki da cutar ta COVID-19 Boss Mustapha ne ya bayyana hakan a wata hira ta musamman da ya yi da Muryar Amurka.<\/p>\n<p>Kiran na zuwa ne bayan irin alkaluman da ke fitowa daga Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta NCDC wadanda ke nuna yadda ake samun hauhawar masu kamuwa da cutar a kullum.<\/p>\n<p>Mustapha ya ce hauhawar adadin mutanen da ke kamuwa da cutar a fadin kasar a kullum ya sa aka fara daukan matakai na tuntubar kwararru da masana musamman ma masu maganin gargajiya na cikin gida.<\/p>\n<p>Ya kara da cewa matakin har ila yau na nuna goyon baya ne da kara kwarin gwiwa domin su fito da basirar su ta kawo magungunan da suke da su saboda a gwada su a kimiyyance.<\/p>\n<p>Sannan a tabbatar da sahihancinsu kafin a yi amfani da su.<\/p>\n<p>Taskar bayanai da ke fitowa daga Hukumar Dakile yaduwar Cututtuka NCDC ta ce a yanzu an samu mutum kusan 6,000 masu dauke da cutar a Najeriya.<\/p>\n<p>Dalilin kenan da ya sa gwamnati ta karbi tayin maganin da kasar Madagascar ta aiko da shi ta hannun Shugaban Guinea Bissau Oumaro Sissoco Embalo.<\/p>\n<p>Amma hukumomin Najeriya sun ce ba za a fara amfani da maganin ba sai kwararru sun tabbatar ba shi da wata illa<\/p>\n<p>Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta yi kira da a yi gwajen-gwajen magungunan da ake samu kafin a fara amfani da su<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Gwamnatin Najeriya ta yi kira ga masana kimiyya da masu ruwa da tsaki da su gaggauta yin bincike domin gano maganin cutar coronavirus a cikin gida. Sakataren gwamnatin tarayya kuma shugaban Kwamitin yaki da cutar ta COVID-19 Boss Mustapha ne ya bayyana hakan a wata hira ta musamman da ya yi da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":219318,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681,14571],"tags":[5661,14173,397],"class_list":["post-219317","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","category-health","tag-babajide-sanwo-olu","tag-coronavirus","tag-ncdc"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/219317","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=219317"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/219317\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/219318"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=219317"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=219317"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=219317"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}