{"id":217285,"date":"2020-05-08T10:07:40","date_gmt":"2020-05-08T09:07:40","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=217285"},"modified":"2020-05-08T10:13:56","modified_gmt":"2020-05-08T09:13:56","slug":"an-yi-bore-a-cibiyar-kula-da-masu-covid-19-a-jihar-neja","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=217285","title":{"rendered":"An Yi Bore A Cibiyar Kula Da Masu COVID-19 A Jihar Neja"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/05\/An-Yi-Bore-A-Cibiyar-Kula-Da-Masu-COVID-19-A-Jihar-Neja.jpg\"><\/p>\n<div>A jihar Neja, wadansu mutane da aka killace a cibiyar kula da wadanda ake yi wa gwaje-gwaje don tantance ko sun harbu da cutar coronavirus sun tada bore don nuna rashin gamsuwa da yadda ake kula da su a cibiyar.<\/p>\n<p>Gwamnatin jihar Neja, a ta bakin sakataren gwamnatin jihar kuma shugaban kwamitin yaki da yaduwar cutar coronavirus a jihar, Alhaji Ahmed Ibrahim Matane, ya ce zama a irin wadannan wuraren sai da hakuri, don haka jama&#8217;a su kara hakuri.<\/p>\n<p>Wannan shine karo na biyu a Najeriya da aka samu aukuwar wannan lamarin bayan jihar Gombe. Masu sharhi na ganin wannan abin duba wa ne.<\/p>\n<p>Masani a harkar kiwon lafiya kuma babban sakataren kungiyar bada agajin musulunci ta Nigeria, Dr. Abba Yahaya, ya ce karancin kulawa ne ke haddasa boren a irin wadannan cibiyoyin, a saboda haka akwai bukatar a kara kula da su da kyau, ko da yake ya ce yin bore ba shine mafita ba.<\/p>\n<p>A halin da ake ciki dai an samu karin mutum 2 da suka kamu da cutar coronavirus a jihar Neja, yanzu mutane 5 kenan suka harbu da cutar a fadin jihar.<\/p>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>A jihar Neja, wadansu mutane da aka killace a cibiyar kula da wadanda ake yi wa gwaje-gwaje don tantance ko sun harbu da cutar coronavirus sun tada bore don nuna rashin gamsuwa da yadda ake kula da su a cibiyar. Gwamnatin jihar Neja, a ta bakin sakataren gwamnatin jihar kuma shugaban kwamitin yaki da yaduwar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":217286,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681,14571],"tags":[5550,14575,56],"class_list":["post-217285","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","category-health","tag-abubakar-sani-bello","tag-covid-19","tag-niger"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/217285","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=217285"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/217285\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/217286"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=217285"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=217285"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=217285"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}