{"id":209701,"date":"2020-04-13T20:51:33","date_gmt":"2020-04-13T19:51:33","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=209701"},"modified":"2020-04-13T20:51:57","modified_gmt":"2020-04-13T19:51:57","slug":"jihar-sokoto-ta-rufe-iyakokinta-sakamakon-kwararowar-yan-nijer-voa-hausa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=209701","title":{"rendered":"Jihar Sokoto Ta Rufe Iyakokinta Sakamakon Kwararowar &#8216;Yan Nijer | VOA Hausa"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/04\/Jihar-Sokoto-Ta-Rufe-Iyakokinta-Sakamakon-Kwararowar-Yan-Nijer.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\"><span class=\"dateline\">WASHINGTON, D.C \u2014 <\/span><\/p>\n<p>Jihar Sokoto dake yankin arewa maso yammacin Najeriya, kuma mai makwaftaka da Jamhuriyar Nijer na daga cikin jihohin da suka rufe kan iyakokinsu har tsawon makonni biyu.<\/p>\n<p>Wannan kuma na faruwa ne a daidai lokacin da jihar ke fuskantar kwararowar \u2018yan Nijer, bayan da rahotanni suka tabbatar da cewa mutane da dama sun kamu da cutar coronavirus (COVID-19) a Nijer, wasu kuma sun mutu. Wasu daga cikin \u2018yan Nijer da suka shiga jihar Sokoto sun ce suna daukar matakan kariya ne kamar yadda hukumomin lafiya suka umarci jama&#8217;a su yi.<\/p>\n<p>Alhaji Abubakar, wani mazunin jihar Sokoto, ya yi kira ga hukumomin jihar da su dauki matakan dakile yaduwar cutar, ta hanyar tabbatar da cewa an duba duk wanda zai shigo kasar sosai.<\/p>\n<p>Da yake maida martani, ASP Muhammad Abubakar Sadik, mai magana da yawun rundunar \u2018yan sandan jihar Sokoto ya ce suna bin dukkan iyakokin jihar domin tabbatar da kariya.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>WASHINGTON, D.C \u2014 Jihar Sokoto dake yankin arewa maso yammacin Najeriya, kuma mai makwaftaka da Jamhuriyar Nijer na daga cikin jihohin da suka rufe kan iyakokinsu har tsawon makonni biyu. Wannan kuma na faruwa ne a daidai lokacin da jihar ke fuskantar kwararowar \u2018yan Nijer, bayan da rahotanni suka tabbatar da cewa mutane da dama [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":209702,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[14173,200,4058],"class_list":["post-209701","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-coronavirus","tag-sokoto","tag-tambuwal"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/209701","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=209701"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/209701\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/209702"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=209701"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=209701"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=209701"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}