{"id":204075,"date":"2020-03-24T07:48:05","date_gmt":"2020-03-24T06:48:05","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=204075"},"modified":"2020-03-24T07:48:56","modified_gmt":"2020-03-24T06:48:56","slug":"mutum-hudu-sun-sake-kamuwa-coronavirus-a-najeriya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=204075","title":{"rendered":"Mutum hudu sun sake kamuwa coronavirus a Najeriya"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Kwayar cutar covid-19\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/03\/1585026822_330_Covid-19-Mutum-hudu-sun-sake-kamuwa-a-Najeriya.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Getty Images<\/span><\/p>\n<\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Hukumar hana yaduwar cutuka ta Najeriya NCDC, ta ce wasu mutum hudu sun sake kamuwa da coronavirus a kasar.<\/p>\n<p>A cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na twitter, NCDC, ta ce uku daga cikin mutum hudun a birnin Legas suke gudan kuma a Abuja babban birnin tarayyar Najeriyar.<\/p>\n<p>Kazalika mutum daga cikin mutum hudun sun dawo Najeriya ne daga tafiyar da suka yi zuwa kasashen waje.<\/p>\n<p>Ya zuwa yanzu dai wadanda suka kamu da annobar ta coronavirus sun kai arba&#8217;in a Najeriya.<\/p>\n<ul class=\"story-body__unordered-list\">\n<li class=\"story-body__list-item\">Coronavirus: Lewandowski ya bada gudunmuwar Euro miliyan daya<\/li>\n<li class=\"story-body__list-item\">Corona: Farashin man goge hannu da takunkumin rufe fuska sun tashi a Lagos<\/li>\n<\/ul>\n<p>Tuni dai biyu daga cikinsu suka warke, yayin da mutum guda kuma ya mutu.<\/p>\n<p>Ci gaba da yaduwar da coronavirus din ke yi ya sanya gwamnatin tarayyar Najeriyar da ma gwamnatoci na jihohi sun dauki matakan dakile yaduwar ta.<\/p>\n<p>Daga cikin matakan da aka dauka a kasar har da dakatar da dukkan zaman shari&#8217;a da kotunan kasar ke yi, sai dai a kan lamari na gaggawa saboda fargabar cutar COVID-19.<\/p>\n<p>Ita kuwa gwamnatin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriyar, haramta kai ziyara sansanin &#8216;yan gudun hijira tsawon mako hudu.<\/p>\n<p>A jiahar Kano kuwa, gwamnatn jahar ce ta haramta dukkan wani taron jama&#8217;a a fadin jahar, a wani matakin na dakile cunkoson al&#8217;umma dan kaucewa kamuwa da cutar.<\/p>\n<p>Zamfara kuwa umarnin rufe dukkan hukumomi gwamnatin jahar ta yi domin kauce wa kamuwa da coronavirus.<\/p>\n<p>Gwamnatin jihar Neja kuwa sanar da sanya dokar hana fita daga karfe takwas na safe zuwa takwas na dare ta yi.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Getty Images Hukumar hana yaduwar cutuka ta Najeriya NCDC, ta ce wasu mutum hudu sun sake kamuwa da coronavirus a kasar. A cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na twitter, NCDC, ta ce uku daga cikin mutum hudun a birnin Legas suke gudan kuma a Abuja babban birnin tarayyar Najeriyar. [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":204076,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[14173,4797,250],"class_list":["post-204075","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-coronavirus","tag-fg","tag-lagos"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/204075","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=204075"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/204075\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/204076"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=204075"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=204075"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=204075"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}