{"id":200589,"date":"2020-03-11T08:43:50","date_gmt":"2020-03-11T07:43:50","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=200589"},"modified":"2020-03-11T08:44:06","modified_gmt":"2020-03-11T07:44:06","slug":"wasu-masu-garkuwa-da-mutane-sun-mika-wuya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=200589","title":{"rendered":"Wasu Masu Garkuwa Da Mutane Sun Mika Wuya"},"content":{"rendered":"<p>VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Tubabbun mutanen, wadanda ba a bayyana sunayensu ba sun kuma ba da hadin kai kan cewa za su taimaka wajen magance wannan matsala ta garkuwa da mutane da ta zama ruwan dare a yankin.<\/p>\n<p>Daya daga cikinsu ya sheda wa wakilin VOA Ibrahim Abdulaziz cewa, \u201cmuna kama mutane ne don mu samu kudi, kuma yadda muke samun kudin a banza haka kudin ke karewa a banza.\u201d<\/p>\n<p>Ya kuma yi kashedi ga tsoffin abokanan huldar tasa.<\/p>\n<p>\u201cDuk mutanen da suka san suna aikin garkuwa da mutane har yanzu, wadanda na yi aiki da su a baya, idan ba su kawo kansu ba, to ni zan mika su ga hukuma,\u201d a cewarsa.<\/p>\n<div class=\"wsw__embed\">\n<figure class=\"media-image js-media-expand\">\n<div class=\"img-wrap\">\n<div class=\"thumb\"><img decoding=\"async\" alt=\"'Yan sandan jihar Adamawa, da makaman da aka kwace hannun masu garkuwa da mutanen.\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/03\/Wasu-Masu-Garkuwa-Da-Mutane-Sun-Mika-Wuya.jpg\"><\/div>\n<\/div><figcaption>\n<span class=\"caption\">&#8216;Yan sandan jihar Adamawa, da makaman da aka kwace hannun masu garkuwa da mutanen.<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<\/div>\n<p>Kwamishinan \u2018yan sandan jihar, Audu Madaki, ya ce a yanzu suna samun ci gaba sosai wajen gudanar da ayyukansu.<\/p>\n<p>Ya kara da cewa, suna kai samame cikin yankunan da masu garkuwa da mutanen ke boye wa domin hana su zama a yankunan.<\/p>\n<p>\u201cTa hakan muke samun hana su gudanar da wadannan miyagun ayyukan, lamarin da ke janyo su kawo kansu wurinmu domin mu taimaka masu da sana\u2019o\u2019in da za su iya yi,\u201d inji kwamishinan.<\/p>\n<p>Ya kara da cewa, \u201cmun kafa masu sansanonin da za su dinga aiki da \u2018yan kungiyar Miyetti Allah, sannan muna karbar bayanai na tsoffin abokan aikinsu masu garkuwa da mutane domin mu kama su.\u201d<\/p>\n<p>A lokuta da dama, akan zargi al\u2019umar Fulani da hannu dumu-dumu a harkar satar mutane a sassan Najeriya.<\/p>\n<p>Shugaban kungiyar Miyetti Allah Alhaji Ja&#8217;oji Isa a jihar ta Adamawa, ya ce za su ci gaba da ba da hadin kai domin a kawo zaman lafiya a jihar.<\/p>\n<p>Wannan nasarar ta biyo bayan kiran da manyan sarakunan jihar suka yi tare da hadin gwiwar kungiyoyin Fulani irinsu Miyetti Allah, na cewa, za&#8217;a gudanar da addu&#8217;o\u2019in tsinuwa wato Puulaku, ga duk wani bafillace da ke da hannu a ayyukan garkuwa da jama&#8217;a.<\/p>\n<p>Hakan duk na faruwa ne kwanaki kadan bayan da aka gudanar da adu\u2019o\u2019in zaman lafiya a jihar, bisa matsalar tsaro da ake yawan fuskanta.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Tubabbun mutanen, wadanda ba a bayyana sunayensu ba sun kuma ba da hadin kai kan cewa za su taimaka wajen magance wannan matsala ta garkuwa da mutane da ta zama ruwan dare a yankin. Daya daga cikinsu ya sheda wa wakilin VOA Ibrahim Abdulaziz cewa, \u201cmuna kama mutane ne don mu samu [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":200590,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[1178,12518],"class_list":["post-200589","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-kidnappers","tag-voa-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/200589","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=200589"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/200589\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/200590"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=200589"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=200589"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=200589"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}