{"id":193032,"date":"2020-02-12T11:03:39","date_gmt":"2020-02-12T10:03:39","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=193032"},"modified":"2020-02-12T11:04:08","modified_gmt":"2020-02-12T10:04:08","slug":"ndume-ya-roki-buhari-ya-kawo-karshen-rikicin-boko-haram-arewa-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=193032","title":{"rendered":"Ndume ya roki Buhari ya kawo karshen rikicin Boko Haram | Arewa News"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Harin Auno\" src=\"https:\/\/arewa.ng\/storage\/2020\/02\/Ndume-ya-roki-Buhari-ya-kawo-karshen-rikicin-Boko-Haram.jpg\" width=\"976\" height=\"549\" data-temp-aztec-id=\"59d66bc1-65d0-4a1b-a677-da9f21db09c7\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Getty Images<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nNdume ya ce akwai sakaci a harin Auno inda aka kashe mutum 30<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Shugaban kwamitin sojan kasa a Majalisar dattijai a Najeriya, Sanata Ali Ndume ya nanata bukatar a gudanar da bincike kan harin da aka kai Auno wanda ya yi sanadin mutuwar kimanin mutum 30.<\/p>\n<p>Ya ce bala&#8217;in da rikicin Boko Haram ya jefa al&#8217;ummar arewa maso gabashin kasar musamman ma jihar Borno, ya isa haka nan inda ya yi kira ga gwamnati ta dauki matakin kawo karshensa.<\/p>\n<p>Harin na Auno wanda aka kai a daren Lahadi na daga cikin hare-haren &#8216;yan ta-da-kayar-baya mafi muni a baya-bayan nan.<\/p>\n<p>Mayakan sun kai harin ne da yayin da matafiyan ke barci cikin motocinsu bayan jami&#8217;an tsaro sun hana shiga birnin Maiduguri daga misalin karfe biyar na yammaci.<\/p>\n<ul class=\"story-body__unordered-list\">\n<li class=\"story-body__list-item\">Yadda Boko Haram suka kona mutane da ransu a Auno<\/li>\n<li class=\"story-body__list-item\">Yadda gwamna ke kallon rikicin Boko Haram a Yobe<\/li>\n<\/ul>\n<p>Tun da farko tsohon gwamnan jihar Borno Sanata Kashim Shettima ne ya fara kiran a gudanar da bincikekan harin.<\/p>\n<p>A nasa bangaren kuma Sanata Ali Ndume da ke wakiltar Borno ta kudu ya ce &#8220;akwai sakaci, don haka nake goyon bayan kiran da Kashim Shetima ya yi cewa ya kamata a gudanar da bincike.<\/p>\n<p>Sanatan ya kuma roki gwamnati ta taimaka wa wadanda suka yi hasara harin da aka kai a Auno.<\/p>\n<p>&#8220;Girman barnar da aka yi a Auno ya wuce misali, mutum sai ya je ya gani da idonsa,&#8221; in ji Ndume.<\/p>\n<p>Sanatan ya kuma yi kira ga shugaban kasa da jami&#8217;an tsaro su tausayawa mutanen Borno a kawo karshen rikicin da ya ce ya addabi Borno tsawon shekaru 10.<\/p>\n<p>&#8220;Don Allah muna rokon gwamnati ta taimaka ta kawo karshen wannan matsalar ko da kuwa sojojin haya za ta dauko ta shigo da su Borno, idan zai taimaka a kawo karshen rikicin.&#8221;<\/p>\n<p>&#8220;Muna nan muna binne mutanenmu ana muna barna kuma gwamnati tana da dama za ta iya magance wannan matsalar da ta addabe mu shekaru 10,&#8221; in ji shi.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Ndume ya ce akwai sakaci a harin Auno inda aka kashe mutum 30 Shugaban kwamitin sojan kasa a Majalisar dattijai a Najeriya, Sanata Ali Ndume ya nanata bukatar a gudanar da bincike kan harin da aka kai Auno wanda ya yi sanadin mutuwar kimanin mutum 30. Ya ce [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":193033,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":false,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[8069,37,40,41],"class_list":["post-193032","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-ali-ndume","tag-boko-haram","tag-borno","tag-buhari"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/193032","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=193032"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/193032\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/193033"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=193032"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=193032"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=193032"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}