{"id":155621,"date":"2019-09-27T08:08:47","date_gmt":"2019-09-27T07:08:47","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=155621"},"modified":"2019-09-27T08:12:52","modified_gmt":"2019-09-27T07:12:52","slug":"an-gano-kaburburan-da-masu-sace-jamaa-suke-binne-mutane-a-benue","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=155621","title":{"rendered":"An gano kaburburan da masu sace jama&#8217;a suke binne mutane a Benue"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"An hako kaburbura da ake zargin an binne mutane a cikinsu\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/09\/Yan-sanda-a-Binuwai-sun-hako-kaburburan-da-masu-sace-jamaa-suke-binne-mutane-a-ciki.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Getty Images<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nAn hako kaburbura da ake zargin an binne mutane a cikinsu<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Rundunar &#8216;yan sanda a jihar Binuwai da ke Najeriya ta ce ta hako wasu kaburbura da ake zargin an binne mutane a cikinsu.<\/p>\n<p>Ana zargin kaburburan na wasu mutane ne da masu satar jama&#8217;a don neman kudin fansa suka kashe.<\/p>\n<p>An gano kaburburan sakamakon kamen da &#8216;yan sanda suka yi wa wani wanda ya shaida wa jami&#8217;an cewa ya kashe wani, lamarin da ya sa &#8216;yan sandan suka je don gudanar da karin bincike.<\/p>\n<p>Kwamishinan &#8216;yan sandan jihar, Muhammad Mukaddas ya shaida wa BBC cewa zuwa yanzu, sun damke mutane 7 wadanda a baya suka yi kaurin suna a fashi da makami yanzu kuma suke sace jama&#8217;a.<\/p>\n<p>Ya ce wadanda ake zargin suna amfani da igiya wajen shake mutum har sai ya mutu sai kuma a cewarshi, su tona rami a gonaki sannan su binne su a ciki.<\/p>\n<p>&#8221;Wasu ma har sun yi shuka a wajen domin boye aika-aikar da suke tafkawa, idan ba ka sani ba, za ka zaci doya ce ko rogo&#8221; in ji Kwamishinan &#8216;yan sandan.<\/p>\n<p>Kwamishina Mukaddas ya ce sun gano wasu ramummuka a gonaki da aka binne mutane 16 a cikinsu sai dai ya musanta zargin da ake na cewa an samu wani kabari guda daya da aka binne mutane 16 a cikinsa.<\/p>\n<p>Ya kara da cewa bincikensu ya gano cewa daya daga cikin mutanen da suka shiga hannu yana zaune ne da iyalinsa a kusa da wajen ta&#8217;asar.<\/p>\n<p>Mukaddas ya kare rundunar &#8216;yan sandan kan dalilin da ya sa sai a yanzu ne suka iya gano wannan maboya inda ya ce &#8221;wajen yana da nisa daga titi sannan akwai duwatsu manya-manya da mutanen su ke amfani da su a matsayin maboya.&#8221;<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Google<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nMuhammad Mukaddas Kwamishinan &#8216;yan sandan Jihar Binuwai<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>Kwamishinan &#8216;yan sandan ya ba da tabbacin gurfanar da mutanen gaban kotu duk da ya bayyana cewa binciken zai dauki dan lokaci kuma a cewarshi, za su ci gaba da kokarin lalubo sauran da suke aikata irin wannan ta&#8217;asar domin su girbi abin da suka shuka.<\/p>\n<p>Jihar Binuwai da ke tsakiyar arewacin Nijeriya na daya daga cikin jihohin da ke fama da matsalolin tsaro ciki har da ayyukan fashi da makami da sauran rikice-rikice.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption An hako kaburbura da ake zargin an binne mutane a cikinsu Rundunar &#8216;yan sanda a jihar Binuwai da ke Najeriya ta ce ta hako wasu kaburbura da ake zargin an binne mutane a cikinsu. Ana zargin kaburburan na wasu mutane ne da masu satar jama&#8217;a don neman kudin [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":155622,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[35,5713,9437,13252],"class_list":["post-155621","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-benue","tag-evans","tag-gov-ortom-2","tag-kienappers"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/155621","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=155621"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/155621\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/155622"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=155621"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=155621"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=155621"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}