{"id":153353,"date":"2019-09-18T17:50:09","date_gmt":"2019-09-18T16:50:09","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=153353"},"modified":"2019-09-18T17:50:51","modified_gmt":"2019-09-18T16:50:51","slug":"an-yi-zanga-zanga-kan-rashin-hukunta-masu-fyade-yadda-ya-dace","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=153353","title":{"rendered":"An yi zanga-zanga kan rashin hukunta masu fyade yadda ya dace"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/09\/Rashin-Hukuncin-Da-Ya-Dace-Ga-Laifin-Fyade-Ya-Kai-Ga-Zanga-Zanga.jpg\"><\/p>\n<p>A yanzu haka dai matsalar fyade musamman ga kananan yara, na neman zama ruwan dare a Najeriya, al&#8217;amarin da ya kai iyaye da wasu kungiyoyin kare hakkokin bil&#8217;adama, gudanar da zanga-zangar lumana a jihar Adamawa Arewa maso gabas.<\/p>\n<p>Wasu iyaye da kuma &#8216;yan fafutukar kare hakkin mata, da kananan yara ne suka yi zanga-zangar lumanar domin nuna fushinsu, na yadda ake cigaba da keta diyaucin &#8216;ya&#8217;ya mata ta hanyar fyade, da kuma sakin wadanda ake kamawa game da zargin fyade.<\/p>\n<p>Masu zanga-zangar da suka hada da iyaye mata, da maza, dama kananan yara, sun kai kukansu zuwa shelkwatar rundunar &#8216;yan sanda, babbar kotun jihar kana da gidan gwamnati, inda suka mika kokensu.<\/p>\n<p>Kungiyar lauyoyi mata ta FIDA, na cikin wadanda suka shirya wannan gangami, na nuna fushin su. Barista Halima Shuaibu Abdurrahman itace shugabar kungiyar a jihar Adamawa, ta kuma yi bayanin dalilin wannan tattakin.<\/p>\n<p>Yusuf Manasa Daniel babban mai shigar da kara na jihar Adamawa na ma\u2019aikatar Shari&#8217;a shine ya wakilci cif jojin jihar, domin bayyana matakan da zasu dauka.<\/p>\n<p>Kamar yadda alkalumman hukumomin tsaro suka bayyana, a kasa da mako guda, fiye da mata kananan yara 8 ne aka yiwa fyade a jihar, banda wadanda ba\u2019a kai rahoto ba.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>A yanzu haka dai matsalar fyade musamman ga kananan yara, na neman zama ruwan dare a Najeriya, al&#8217;amarin da ya kai iyaye da wasu kungiyoyin kare hakkokin bil&#8217;adama, gudanar da zanga-zangar lumana a jihar Adamawa Arewa maso gabas. Wasu iyaye da kuma &#8216;yan fafutukar kare hakkin mata, da kananan yara ne suka yi zanga-zangar lumanar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":153354,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[61,406,13270],"class_list":["post-153353","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-police","tag-rape","tag-sexual-orientation"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/153353","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=153353"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/153353\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/153354"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=153353"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=153353"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=153353"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}