{"id":152365,"date":"2019-09-15T14:45:13","date_gmt":"2019-09-15T13:45:13","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=152365"},"modified":"2019-09-15T14:46:11","modified_gmt":"2019-09-15T13:46:11","slug":"tanzania-gwamnati-ta-musanta-bullar-ebola","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=152365","title":{"rendered":"Tanzania: Gwamnati ta musanta bullar Ebola"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\">\n<p><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Ebola\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/09\/Tanzania-Gwamnati-ta-musanta-bullar-Ebola.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><figcaption class=\"media-caption\"><span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nCutar Ebola ta yi sanadin mutuwar dubban mutane a wasu kasashen Afurka<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Gwamnatin kasar Tanzania ta sanar da cewa babu gaskiya a jita-jitar da ake yadawa kan cutar Ebola ta bulla a kasar.<\/p>\n<p>Ministar Lafiyar kasar Mis Ummy Mwalimu, ta shaidawa taron manema labarai cewa sam batun labarin kanzon kurege ne.<\/p>\n<p>A dan tsakanin nan an yi ta yada jita-jitar Ebola da shiga kasar lamarin da ya sanya hankula suka tashi.<\/p>\n<p>Wasu rahotanni na bogi sun ce tuni hukumar lafiya ta duniya WHO ta tura tawagar kwararru Tanzania domin gudanar da bincike, yayin da ofishin jakadancin Amurka ya sanar da jami&#8217;ansa su zauna cikin shiri.<\/p>\n<p>An kuma yada shi a shafukan internet, da na sada zumunta.<\/p>\n<ul class=\"story-body__unordered-list\">\n<li class=\"story-body__list-item\">Tanzania ta haramta amfani da Leda<\/li>\n<li class=\"story-body__list-item\">Ana cin tarar &#8216;matan da suka haihu a gida&#8217; a Tanzania<\/li>\n<\/ul>\n<p>Mis Mwalimu ta ce kasarta a shirye ta ke domin magance duk wata matsalar lafiya da ka iya tasowa, kuma tuni su ma su kayi shirin ko-ta-kwana, musamman a lokacin nan da Ebolar ke kara zama gagarumar matsala a wasu kasashen Afirka.<\/p>\n<p>Ta kara da gargadin jama&#8217;a su daina yada labaran karya, musamman a shafukan sada zumunta wanda hakan na tada hankalin gwamnati da jama&#8217;a.<\/p>\n<p>Ta ce tun da fari, an fara yada jita-jitar ne sakamakon wasu mutane biyu da aka kebe, da kuma ake zargin suna dauke da cutar.<\/p>\n<p>Amma ta ce bayan ma&#8217;aikatar lafiya ta yi musu gwajin jini kamar yadda ya kamata an gano ba sa dauke da cutar Ebola.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Cutar Ebola ta yi sanadin mutuwar dubban mutane a wasu kasashen Afurka Gwamnatin kasar Tanzania ta sanar da cewa babu gaskiya a jita-jitar da ake yadawa kan cutar Ebola ta bulla a kasar. Ministar Lafiyar kasar Mis Ummy Mwalimu, ta shaidawa taron manema labarai cewa sam batun labarin kanzon kurege ne. A dan tsakanin nan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":152366,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[393,5130],"class_list":["post-152365","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-ebola","tag-tanzania"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/152365","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=152365"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/152365\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/152366"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=152365"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=152365"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=152365"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}