{"id":150624,"date":"2019-09-09T07:38:50","date_gmt":"2019-09-09T06:38:50","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=150624"},"modified":"2019-09-09T07:39:16","modified_gmt":"2019-09-09T06:39:16","slug":"an-hallaka-mutane-akalla-29-a-burkina-faso-bbc-news","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=150624","title":{"rendered":"An hallaka mutane akalla 29 a Burkina Faso | BBC news"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Ofishin jakadancin Faransa a Ouagadougou\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/09\/An-hallaka-mutane-akalla-29-a-Burkina-Faso.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">AFP<\/span><\/p>\n<\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Hukumomi a arewacin Burkina Faso sun ce an kashe mutane akalla 29 a wasu hare-hare daban guda biyu da ake zargin Musulmi masu ikirarin Jihadi ne suka kai.<\/p>\n<p>A wata sanarwa, gwamnatin Burkina Fason ta ce mutane akalla 15 ne suka mutu, shida kuma suka samu raunuka, lokacin da wata babbar mota ta taka wata nakiya ko bam a lardin Sanmatenga.<\/p>\n<p>Sannan kuma a wani hari da aka kai kan jerin gwanon wasu motoci da ke dauke da kayan abinci da za a kai wa &#8216;yan gudun hijira, an kashe farar hula akalla goma in ji hukumomi.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">AFP<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nAn kara tsaro a yankin<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>Gwamnatin Burkina Fason ta ce tuni an tura karin sojoji yankin domin kai dauki.<\/p>\n<p>Kasar dai ta fara fama da hare-haren masu ikirarin Jihadi, da suka bazu zuwa can daga Mali, zuwa Arewaci, sannan kuma zuwa gabashin Burkina Fason a 2015.<\/p>\n<p>Tun daga sannan da abin ya fara an yi kiyashin hallaka mutane sama da 500 a kasar ta yammacin Afirka.<\/p>\n<p>Daga nan kasar ta Burkina Faso ta kasance daga kasashen katafaren yankin Sahel da ke fama da tashin hankali na kungiyoyin Musulmi masu ikirarrin Jihadi a yankin.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Others<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nKusan mutane 100,000 ne tashin hankali ya raba da muhallansu a Burkina Faso<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>Ita tare da makwabtanta na yankin Nijar, Chadi, da Mauritania da kuma Mali suka hadu suka samar da dakarun kungiyar da ake kira, G5 Sahel, domin kawar da barazanar mayakan.<\/p>\n<p>A watan Janairu Firaministan kasar, PM Paul Kaba Thieba ya sauka daga aiki sakamakon matsin-lamba a kan karin sace-sacen jama&#8217;a da hare-haren masu ikirarin Jihadin, aka kuma maye gurbinsa da Christophe Joseph Marie Dabir\u00e9.<\/p>\n<p>Tsohuwar uwar-gijiyar yankin ta mulkin mallaka, wato Faransa, tana da dakaru 4,500 a kasashe hudu, domin yakar masu tayar da kayar bayan Musulmi.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto AFP Hukumomi a arewacin Burkina Faso sun ce an kashe mutane akalla 29 a wasu hare-hare daban guda biyu da ake zargin Musulmi masu ikirarin Jihadi ne suka kai. A wata sanarwa, gwamnatin Burkina Fason ta ce mutane akalla 15 ne suka mutu, shida kuma suka samu raunuka, lokacin da wata babbar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":150625,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[94,810,1177],"class_list":["post-150624","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-africa","tag-burkina-faso","tag-isis"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/150624","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=150624"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/150624\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/150625"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=150624"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=150624"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=150624"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}