{"id":147349,"date":"2019-08-28T10:45:23","date_gmt":"2019-08-28T09:45:23","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=147349"},"modified":"2019-08-28T10:46:00","modified_gmt":"2019-08-28T09:46:00","slug":"katsina-yadda-yan-bindiga-suka-sace-gomman-mata-da-yara","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=147349","title":{"rendered":"Katsina: Yadda &#8216;yan bindiga suka sace gomman mata da yara"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\"><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\n&#8216;Yan jihar Katsina da dama sun yi hijra zuwa jamhuriyar Niger<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>Da misalin karfe dayan daren ranar Litinin ne dai &#8216;yan bindigar su kimanin 120 suka shiga kauyen Wurma na karamar hukumar Kurfi a jihar Katsina, inda suka yi awon gaba da mata da dama sannan akasarin mutanen garin fantsama daji.<\/p>\n<p>Shugaban karamar hukumar ta Kurfi, Alhaji Jabir Tsaure ya shaida wa BBC cewa akalla mutum fiye da 42 ne aka nema aka rasa.<\/p>\n<p>An ce &#8216;yan bindigar sun yi awon gaba da matan aure da &#8216;yan mata da mata masu ciki da ma kananan yara &#8216;yan makarantar firamare.<\/p>\n<p>Jabir Tsauri ya kuma tabbatar wa BBC batun cewa maharan sun kwashe fiye da awa uku suna cin karensu babu babbaka a kauyen, kafin su tasa keyar mutanen da ma dabbobi.<\/p>\n<p>Wani mutum wanda ya shaida wa BBC cewa al&#8217;amarin ya shafi iyalansa, ya ce tuni masu garkuwar suka kira iyalai a kauyen na Wurmi suna neman kudin fansa.<\/p>\n<p>Hare-haren masu garkuwa da mutane a jihar Katsina na daukar wani salo daban da na sauran jihohi, inda ake samun taron &#8216;yan bindiga su afka wa garuruwa.<\/p>\n<p>Ko a watan Yuli ma sai da wasu &#8216;yan bindiga kimanin 300 suka far wa kauyuka uku na Kirtawa da Kinfau da Zamfarawan Madogara da ke yankunan kananan hukumomin Batsari da Safana, a jihar ta Katsina.<\/p>\n<p>Bayanai da BBC ta samu daga mazauna yankunan jihohin na cewa kusan kullu yaumin sai an samu kauyukan da &#8216;yan bindigar suka far wa.<\/p>\n<p>Za a iya cewa yanzu jihar Zamfara wadda a baya ta yi kaurin suna wajen hare-haren masu satar jama&#8217;a, ta mika wa makwabciyarta wato Katsina kambun.<\/p>\n<p>Ko a baya-bayan nan sai da gwamnan jihar ta Katsina, Aminu Bello Masari ya ce, za a yi karancin abinci a yankunan da ake samun matsalar tsaron.<\/p>\n<p>Manoma dai da dama ba sa iya zuwa gona saboda fargabar abin da ka iya faruwa da su idan suka shiga daji.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Image caption &#8216;Yan jihar Katsina da dama sun yi hijra zuwa jamhuriyar Niger Da misalin karfe dayan daren ranar Litinin ne dai &#8216;yan bindigar su kimanin 120 suka shiga kauyen Wurma na karamar hukumar Kurfi a jihar Katsina, inda suka yi awon gaba da mata da dama sannan akasarin mutanen garin fantsama daji. Shugaban karamar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":147350,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[3773,2681],"tags":[840,2183,320],"class_list":["post-147349","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-crime","category-hausa","tag-aminu-bello-masari","tag-armed-bandits","tag-katsina"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/147349","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=147349"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/147349\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/147350"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=147349"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=147349"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=147349"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}