{"id":146784,"date":"2019-08-26T06:02:37","date_gmt":"2019-08-26T05:02:37","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=146784"},"modified":"2019-08-26T06:03:13","modified_gmt":"2019-08-26T05:03:13","slug":"an-sa-dokar-ta-baci-a-sudan-bayan-kashe-mutum-16-a-sudan","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=146784","title":{"rendered":"An sa dokar ta-baci a Sudan bayan kashe mutum 16 a Sudan"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Jami'an tsaron Sudan\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/08\/Bayan-kashe-mutum-16-an-sa-dokar-ta-baci-a-Sudan.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Others<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nSudan ta yi fama da tarzomar masu neman tabbatar da mulkin dumokuradiyya tsawon watanni<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Gwamnatin rikon-kwarya ta Sudan ta kafa dokar-ta-baci a yankin gabashin kasar, bayan wani rikicin kabilanci ya yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 16.<\/p>\n<p>Haka kuma gwamnatin ta wucin-gadi ta kori gwamnan jihar Red Sea, tare da babban jami&#8217;in tsaro na yankin.<\/p>\n<p>Ba a dai san ainahin abin da ya haddasa rikicin ba, zuwa yanzu.<\/p>\n<p>Wata sanarwa ta gwamnati ta ce a karon farko a irin wannan rikici, an yi amafani da bundugogi, abin da ke nuna alamun sanya hannun wasu na ciki da wajen kasar domin rura wutar rikicin.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Others<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nA tuhumar da ake yi wa tsohon shugaban Sudan Omar el Bashir wani jami&#8217;in tsaro ya ce ya amshi miliyoyin daloli daga Saudiya<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>A &#8216;yan kwanakin nan ne dai Sudan din ta fito daga rikici na wata da watanni,<\/p>\n<p>inda aka yi yarjejeniyar kafa gwamnatin riko ta raba iko tsakanin farar-hula da soji, bayan kawar da gwamnatin dadadden shugaban kasar Omar al-Bashir.<\/p>\n<p>Daga cikin muhimman ayyukan da ya fara sabon Firaministan kasar ya ce ya fara tattaunawa da Asusun Lamuni na Duniya IMF, da Bankin Duniya a wani yunkuri na sake fasali ga dimbin bashin da ake bin Sudan din.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Others<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nJanar Burhan ne zai jagoranci gwamnatin hadaka a watanni 21 na farko a Sudan<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>A yayin wata hira da kamfanin dillacin labarai na Reuters Abdallah Hamdok ya ce Sudan tana kuma neman tallafin dala biliyan 8 daga kasashen duniya nan da shekara biyu, da kuma wani tallafin gaggawa a yanzu domin karfafar darajar kudin kasar.<\/p>\n<p>Tashin farashin mai da na abinci ne dai suka haifar da zanga-zanga a watan Disamba, abin da ya yi sanadin hanbarar da Shugaba Omar Albashir, wanda yanzu yake fuskantar shari&#8217;a a kasar.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Others Image caption Sudan ta yi fama da tarzomar masu neman tabbatar da mulkin dumokuradiyya tsawon watanni Gwamnatin rikon-kwarya ta Sudan ta kafa dokar-ta-baci a yankin gabashin kasar, bayan wani rikicin kabilanci ya yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 16. Haka kuma gwamnatin ta wucin-gadi ta kori gwamnan jihar Red Sea, tare da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":146785,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[11531,11517,205],"class_list":["post-146784","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-military-coup","tag-omar-al-bashir","tag-sudan"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/146784","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=146784"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/146784\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/146785"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=146784"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=146784"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=146784"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}