{"id":136585,"date":"2019-07-17T18:26:46","date_gmt":"2019-07-17T17:26:46","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=136585"},"modified":"2019-07-17T18:27:26","modified_gmt":"2019-07-17T17:27:26","slug":"dattawan-arewa-sun-nemi-fulani-makiyaya-su-dawo-arewa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=136585","title":{"rendered":"Dattawan Arewa sun nemi Fulani makiyaya su dawo Arewa"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/07\/Dattawan-Arewa-Sun-Nemi-Fulani-Makiyaya-Su-Koma-Arewa.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\"><span class=\"dateline\">WASHINGTON, DC \u2014 <\/span><\/p>\n<p>Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Kira ga Fulani Makiyaya da ke kudancin kasar da su koma Arewa.<\/p>\n<p>A daidai lokacin da jam&#8217;iyyar adawa ta PDP ke kira ga Shugaba Muhammadu Buhari da ya kafa dokar ta baci a bangaren tsaro, Kungiyar Dattawan Arewa karkashin jagorancin Farfesa Ango Abdullahi ta yi kira ga dukanin makiyaya da ke kudancin kasar, da su tattara nasu &#8216;inasu su koma Arewa.<\/p>\n<p>Abdullahi ya yi wannan kira ne inda ya yi ikrarin cewan ba za a ba su kariya ba saboda ka&#8217;idar da gwamnonin shiyyar kudancin kasar suka samar wa makiyaya, da ke cewa sai dai su rika diban dabbobinsu a mota amma ba dai su yi kiwo a kasa ba.<\/p>\n<p>Ya ce ya kamata gwamnati ta kafa wani kwamiti mai karfi da zai yi binciken abubuwan da ke faruwa saboda a yi wa kowa adalci idan za a biya diyya bayan sun dawo gida.<\/p>\n<p>Sai dai daya daga cikin shugabannin Gammaiyar Kungiyoyin Matasan Arewa Sherrie Nastura Ashir, ya ce an sha yin irin wadannan tarurukan tun a zamani Marigayi Abacha, amma kuma duk ba su yi wa kasa amfani ba.<\/p>\n<p>Yanzu kiran da suke yi shi ne, a kafa Kwamitin raba gardama, saboda duk wanda yake so ya zauna a Najeriya a ba shi dama ya zauna a duk inda yake so.<\/p>\n<p>A lokacin hada wannana rahoton dai fadar shugaban kasa ba ta ce komai akan wannan lamari ba.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>WASHINGTON, DC \u2014 Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Kira ga Fulani Makiyaya da ke kudancin kasar da su koma Arewa. A daidai lokacin da jam&#8217;iyyar adawa ta PDP ke kira ga Shugaba Muhammadu Buhari da ya kafa dokar ta baci a bangaren tsaro, Kungiyar Dattawan Arewa karkashin jagorancin Farfesa Ango Abdullahi ta yi kira ga [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":136586,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[428,164,1227],"class_list":["post-136585","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-fulani-herdsman","tag-miyetti-allah","tag-northern-elders-forum"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/136585","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=136585"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/136585\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/136586"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=136585"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=136585"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=136585"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}