{"id":133004,"date":"2019-07-05T07:54:48","date_gmt":"2019-07-05T06:54:48","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=133004"},"modified":"2019-07-05T07:55:12","modified_gmt":"2019-07-05T06:55:12","slug":"yan-najeriya-tara-aka-kashe-a-harin-libya-bbc-hausa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=133004","title":{"rendered":"&#8216;Yan Najeriya tara aka kashe a harin Libya | BBC Hausa"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"A Libya ana kame 'yan ci-rani sannan a tsare su a cibioyin da gwamnati ke kula da su\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/07\/Yan-Najeriya-tara-aka-kashe-a-harin-Libya.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Reuters<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nA Libya ana kame &#8216;yan ci-rani sannan a tsare su a cibioyin da gwamnati ke kula da su<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">&#8216;Yan Najeriya tara ne cikin akalla mutum 53 da aka kashe a harin da aka kai ta sama kan wata cibiyar tsare &#8216;yan ci-rani da ke Libya, wanda duniya ta yi Alla-wadai da shi.<\/p>\n<p>Binciken farko-farko na jami&#8217;an diflomasiyyar Najeriya da suka ziyarci cibiyar a yankin Tajoura ya tabbatar cewa &#8216;yan kasar tara ne suka mutu a wannan hari, in ji ma&#8217;aikatar wajen Najeriya.<\/p>\n<p>Majalisar Dinkin Duniya ta ce harin na daren Talata a Libya wanda a yanzu ya yi sanadin kashe akasari &#8216;yan ci-rani 53, na iya zama laifin yaki.<\/p>\n<p>Gwamnatin Libya mai samun goyon bayan kasashen duniya da kuma babban abokin gabarta Khalifa Haftar na zargin juna da kai harin.<\/p>\n<p>Kamfanin dillancin labarai na AFP ya ambato wata sanarwa daga ma&#8217;aikatar wajen Najeriya na cewa jami&#8217;an sun gano tare da karbo mata uku da wani namiji daya da wani dan karamin yaro da ke tatata, sai wani dan kimanin shekara 10.<\/p>\n<p>Adadin mutanen da suka mutu a harin dai ya karu zuwa 53 daga adadin mutum 44, wasu fiye da 100 sun ji munanan raunuka.<\/p>\n<p>Ma&#8217;aikatar wajen ta ce tana jiran jerin sunayen mutanen da ke cibiyar domin tabbatarwa ko akwai karin wasu &#8216;yan Najeriyar da harin ya ritsa da su.<\/p>\n<p>Ta kuma bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa da nufin hukunta masu hannu a wannan aika-aika.<\/p>\n<p>Kasar wadda rashin zaman lafiya ya tarwatsa bayan yamutsin da ya kai ga hambaras da Shugaba Mu&#8217;ammar Ghaddafi a shekara ta 2011, ta zama wata babbar hanyar da &#8216;yan ci-rani ke ratsawa.<\/p>\n<p>Akasarin &#8216;yan ci-ranin na da burin isa kasashen Turai ne don samun rayuwa mai yalwa, amma sai su zama nama ga dumbin kungiyoyin sojin sa-kai da ke yunkurin kwace iko da arzikin man fetur na Libya.<\/p>\n<p>Tarzoma ta karu ne bayan Janar Khalifa Haftar ya kaddamar da wani artabu don kwace Tripoli, babban birnin kasar inda gwamnatin da kasashen duniya ke marawa baya take da sansani.<\/p>\n<p>Kungiyoyin kare hakin dan&#8217;adam sun ce &#8216;yan ci-ranin suna fuskantar mugun cin zarafi, kuma gararin da suke ciki ya karu bayan kaddamar da farmaki kan babban birnin.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption A Libya ana kame &#8216;yan ci-rani sannan a tsare su a cibioyin da gwamnati ke kula da su &#8216;Yan Najeriya tara ne cikin akalla mutum 53 da aka kashe a harin da aka kai ta sama kan wata cibiyar tsare &#8216;yan ci-rani da ke Libya, wanda duniya ta yi [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":133005,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[156,12640],"class_list":["post-133004","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-libya","tag-tripoli-attack"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/133004","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=133004"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/133004\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/133005"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=133004"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=133004"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=133004"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}