{"id":132468,"date":"2019-07-03T18:42:22","date_gmt":"2019-07-03T17:42:22","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=132468"},"modified":"2019-07-03T18:42:28","modified_gmt":"2019-07-03T17:42:28","slug":"yadda-aka-kashe-yan-sanda-6-cikin-saoi-24","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=132468","title":{"rendered":"Yadda aka kashe yan sanda 6 cikin sa&#8217;o&#8217;i 24"},"content":{"rendered":"<div id=\"post-32388\">\n<div class=\"entry-content\" itemprop=\"articleBody\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"wp-image-32387 alignnone size-full\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/07\/Yadda-aka-kashe-yan-sanda-6-cikin-saoi-24.jpg\" width=\"653\" height=\"365\"><\/p>\n<p>Cikin kasa da sa\u2019o\u2019i 24 yan sanda shida aka kashe a hare-hare daban-daban da aka kai musu a jihohin Rivers da Bayelsa.<\/p>\n<p>A ranar Litinin wasu yan sanda biyu dake rakiyar motar daukar kudi wasu yan bindiga da ba\u2019a san ko suwaye ba suka harbe su har lahira a Fatakawal babban birnin jihar.<\/p>\n<p>Rahotonni sun bayyana cewa an kai wa ya sandan hari ne a wani shingen bincike dake yankin Ojoto a babban birnin jihar.<\/p>\n<p>Yan bindigar sun debe bindigogin ya sandan da suka mutu da kuma wasu kudade da ba a bayyana yawansu ba.<\/p>\n<p>Nnamdi Omoni mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar wanda ya tabbatar da faruwar lamarin ya ce tuni rundunar ta kama mutane 9 da ake zargin suna da hannu a lamarin.<\/p>\n<p>Sa\u2019o\u2019i ka\u0257an bayan harin na Rivers wasu yan bindigar na daban sun farma ofishin yansanda dake Agudama a jihar Bayelsa inda suka kashe yan sanda hudu ciki har da wata yar sanda dake dauke da juna biyu.<\/p>\n<p>Wasu majiyoyi dake yankin sun bayyana cewa maharan sun yi awon gaba da bindigogi da harsashi a harin da suka kaddamar da misalin karfe 2 na dare.<\/p>\n<p><!-- --><\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Cikin kasa da sa\u2019o\u2019i 24 yan sanda shida aka kashe a hare-hare daban-daban da aka kai musu a jihohin Rivers da Bayelsa. A ranar Litinin wasu yan sanda biyu dake rakiyar motar daukar kudi wasu yan bindiga da ba\u2019a san ko suwaye ba suka harbe su har lahira a Fatakawal babban birnin jihar. Rahotonni sun [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":132469,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[],"class_list":["post-132468","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/132468","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=132468"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/132468\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/132469"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=132468"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=132468"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=132468"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}