{"id":130233,"date":"2019-06-26T06:31:01","date_gmt":"2019-06-26T05:31:01","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=130233"},"modified":"2019-06-26T06:31:26","modified_gmt":"2019-06-26T05:31:26","slug":"an-kama-mutum-biyu-saboda-kwarmata-tambayar-jarabawa-bbc-hausa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=130233","title":{"rendered":"An kama mutum biyu saboda kwarmata tambayar jarabawa | BBC Hausa"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Dalibai a dakin jarabawa\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/06\/An-kama-mutum-biyu-saboda-kwarmata-tambayar-jarabawa.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Getty Images<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nDalibai a lokacin da suke rubuta jarabawa<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">&#8216;Yan sanda na gudanar da bincike kan kwarmata tambayoyin jarabawar Lissafi ta makarantar gaba da Sakandare tare da cafke mutane biyu da ake zargi.<\/p>\n<p>A ranar Litinin ne &#8216;yan sandan suka kama mutanen biyu da ake zargi da kwarmata tambayoyin, mace &#8216;yar shekara 29 da namiji dan shekara 32.<\/p>\n<p>Bayan yi musu tambayoyi &#8216;yan sanda sun sallame su tare da ci gaba da sanya musu ido yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike.<\/p>\n<p>An dai wallafa tambayoyi biyu na jarabawar lissafi a shafin Twitter, wadda aka rubuta a ranar 14 ga watan Yuni.<\/p>\n<p>Sannan a kasan tambayoyin aka bukaci daliban da suke da sha&#8217;awar sanin sauran tambayoyin su biya fan din Ingila 70, kwatankwacin Naira 32,000.<\/p>\n<p>Tuni dai aka goge wannan bayanin daga shafin Twitter.<\/p>\n<p>Shugaban makarantar da aka rubuta jarabawar ya ce ya san burin duk wani dalibi shi ne ya samu sakamakon jarabawa mai kyau, to amma ba ta barauniyar hanya ba.<\/p>\n<p>A dan tsakanin nan batun satar jarabawa da kwarmata tambayoyin jarabawar gabannin yin ta na ci gaba da zama batun da ke ciwa hukumomin kasashen da ke fama da matsalar tuwo a kwarya.<\/p>\n<p>Ko a farkon watannan kasar Habasha sai dai ta toshe internet a wasu sassan kasar da dalibai ke rubuta jarabawa duk domin kaucewa satar amsa.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Dalibai a lokacin da suke rubuta jarabawa &#8216;Yan sanda na gudanar da bincike kan kwarmata tambayoyin jarabawar Lissafi ta makarantar gaba da Sakandare tare da cafke mutane biyu da ake zargi. A ranar Litinin ne &#8216;yan sandan suka kama mutanen biyu da ake zargi da kwarmata tambayoyin, mace [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":130234,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[11297,6605,6946],"class_list":["post-130233","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-examination-malpractice","tag-neco","tag-waec"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/130233","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=130233"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/130233\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/130234"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=130233"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=130233"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=130233"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}