{"id":128891,"date":"2019-06-21T18:30:27","date_gmt":"2019-06-21T17:30:27","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=128891"},"modified":"2019-06-21T18:30:53","modified_gmt":"2019-06-21T17:30:53","slug":"jamian-tsaro-sun-samu-nasarar-halaka-madugun-yan-bindiga","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=128891","title":{"rendered":"Jami&#8217;an tsaro sun samu nasarar halaka madugun &#8216;yan bindiga"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/06\/Jamian-Tsaro-Sun-Hallaka-Wani-Madugun-Yan-Bindiga.jpg\"><\/p>\n<div>Rundunar sojojin Najeriya bataliya ta 29, dake runduna ta 6 a birnin Fatakwal tare da wasu jami\u2019an tsaron sa-kai ne suka fafata a wannan farmakin da \u2018yan bindiga a yayin da suka yi kokarin satar mai.<\/p>\n<p>Soja daya ya rasa ransa da wasu jami\u2019an sa-kai su 2 sakamakon fito-na-fiton da jami\u2019an tsaron suka yi da \u2018yan bindigar. Ba tare da bata lokaci ba sansanonin tsaro daban daban a yankin suka kai agajin gaggawa wurin suka kuma bazama farautar \u2018yan bindigar.<\/p>\n<p>Jami\u2019an tsaron sun sami nasarar cafke shugaban kungiyar da aka fi sani mai suna Nobel, har aka sami bindigogi daban daban a wurin sa amma shi ma daga bisani ya sheka lahira.<\/p>\n<p>Shugaban runduna ta 6 ta sojin Najeriya, Manjo Janar Jamilu Sharham ya ce rundunarsa zata tabbatar da tsaro a wuraren da ake ayyukan hakar danyen mai a yankin.<\/p>\n<p>Mai fashin baki akan lamuran tsaro, Ahmed Baba Tijjani Gamawa mai ritaya, ya ce kasancewar yanayin tsaro a yankin yanzu, akwai bukatar gwamnati, da gwamnan jihar Rivers, da jami\u2019an tsaro su hau teburin sulhu ba tare da wata akida ta siyasa ba, don a kare rayukan jama\u2019a da dukiyoyin su.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar sojojin Najeriya bataliya ta 29, dake runduna ta 6 a birnin Fatakwal tare da wasu jami\u2019an tsaron sa-kai ne suka fafata a wannan farmakin da \u2018yan bindiga a yayin da suka yi kokarin satar mai. Soja daya ya rasa ransa da wasu jami\u2019an sa-kai su 2 sakamakon fito-na-fiton da jami\u2019an tsaron suka yi da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":128892,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[5115,1544,12518],"class_list":["post-128891","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-army","tag-port-harcourt","tag-voa-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/128891","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=128891"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/128891\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/128892"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=128891"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=128891"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=128891"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}