{"id":128672,"date":"2019-06-21T05:28:40","date_gmt":"2019-06-21T04:28:40","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=128672"},"modified":"2019-06-21T05:30:58","modified_gmt":"2019-06-21T04:30:58","slug":"kalaman-janar-buratai-sun-janyo-ka-ce-na-ce-tsakanin-masana-tsaro","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=128672","title":{"rendered":"Kalaman Janar Buratai sun janyo ka-ce-na-ce tsakanin masana tsaro"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/03\/An-Kafa-Kwamitin-Da-Zai-Binciki-Zargin-Da-Ake-Yi-Wa-Sojojin-Najeriya-Lokacin-Zabe.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Lokacin da yake gabatar da jawabi, Janar Buratai ya ce \u201crashin kwazo da rashin azama wajen yin fada, na wasu daga cikin hafsoshi da sojoji na daga cikin abubuwan dake haddasa musu koma baya a fafatawar da ake yi yanzu.\u201d<\/p>\n<p>Janar Buratai, wanda ya ce ko da baya ga zagon \u2018kasa da ake yi musu, akwai kuma tabbatattun shaidu dake nuna koma bayan da ake fuskanta a baya-bayan nan nada alaka da rashin kishin \u2018kasa da kuma rashin kishin aikin soja.<\/p>\n<p>Tuni dai wannan jawabi na janar Buratai ya haddasa cece-kuce tsakanin masana tsaro da kuma tsaffin jami\u2019an tsaron.<\/p>\n<p>Dakta Kabiru Adamu, na daga cikin wadanda ke ganin rashin dacewar wannan jawabi na Buratai, inda ya ce ko da kuwa akwai matsalar tsaro bai kamata ba hafsan Soja ya fito ya yi irin wadannan kalaman ba.<\/p>\n<p>Sai dai kuma tsohon hafsa a rundunar sojan Najeriya, majo Shu\u2019aibu Bashir Galma, na ganin kalaman da janar Buratai ya yi na bisa hanya.<\/p>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Lokacin da yake gabatar da jawabi, Janar Buratai ya ce \u201crashin kwazo da rashin azama wajen yin fada, na wasu daga cikin hafsoshi da sojoji na daga cikin abubuwan dake haddasa musu koma baya a fafatawar da ake yi yanzu.\u201d Janar Buratai, wanda ya ce ko da baya ga zagon \u2018kasa da ake yi musu, [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":128673,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[37,11064,1126],"class_list":["post-128672","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-boko-haram","tag-burutai","tag-nigerian-army"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/128672","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=128672"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/128672\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/128673"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=128672"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=128672"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=128672"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}