{"id":125082,"date":"2019-06-10T06:08:13","date_gmt":"2019-06-10T05:08:13","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=125082"},"modified":"2019-06-10T06:08:36","modified_gmt":"2019-06-10T05:08:36","slug":"yan-bindiga-sun-kashe-mutum-25","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=125082","title":{"rendered":"Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 25"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/06\/Yan-Bindiga-Sun-Kashe-Mutum-25.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">VOA Hausa<span class=\"dateline\"> \u2014 <\/span><\/p>\n<p>Kauyukan da lamarin ya shafa sun hada da Rakonni da Tsagi da Kalhu da kuma Gi\u2019ire, duk a cikin gundumar Gandi da ke karamar hukumar mulki ta Rabah, inda \u2018yan bindigar da ba\u2019a tantance adadinsu ba, suka kai harin bai daya a daren ranar Asabar, suka kuma kashe a kalla mutane 25.<\/p>\n<p>Haka ma a makwanni ukku da suka gabata wasu yan bindiga suka sunkai irin wannan harin a kananan hukumomin Mulkin Isa da Gudu, yayin da ake hasashen yaduwar hare-haren \u2018yan bindiga a makwabtan jihar, a dai-dai lokacin da jami\u2019an soji suke ci gaba da fatattakar su daga jihar Zamfara.<\/p>\n<p>Wannan harin na baya-bayan nan na zuwa ne \u2018yan makwanni bayan da gwamnan jihar Sokoton Aminu Waziri Tambuwal, ya gudanar da wani taro da dukkan shugabannin hukumomin tsaro dake jihar ta Sokoto, ciki kuwa har da babban kwamandan shiyya ta 8 ta rundunar sojin Nijeriya da ke Sokoton.<\/p>\n<p>Yanzu haka ana zaman dar-dar a garuruwa da dama a yankin gabashin jihar Sokoto saboda fargabar cewa za\u2019a iya kai hari a kowane lokaci, yayin da wasu al\u2019ummomi da dama suka fice daga garuruwansu.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>VOA Hausa \u2014 Kauyukan da lamarin ya shafa sun hada da Rakonni da Tsagi da Kalhu da kuma Gi\u2019ire, duk a cikin gundumar Gandi da ke karamar hukumar mulki ta Rabah, inda \u2018yan bindigar da ba\u2019a tantance adadinsu ba, suka kai harin bai daya a daren ranar Asabar, suka kuma kashe a kalla mutane 25. [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":125083,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[2183,4799,271],"class_list":["post-125082","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","tag-armed-bandits","tag-kidnapper","tag-zamfara"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/125082","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=125082"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/125082\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/125083"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=125082"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=125082"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=125082"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}