{"id":122828,"date":"2019-06-01T21:51:47","date_gmt":"2019-06-01T20:51:47","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=122828"},"modified":"2019-06-01T21:52:09","modified_gmt":"2019-06-01T20:52:09","slug":"aisha-buhari-ta-caccaki-jamian-tsaron-najeriya-voa-hausa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=122828","title":{"rendered":"Aisha Buhari Ta Caccaki Jami&#8217;an Tsaron Najeriya | VOA Hausa"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/06\/Aisha-Buhari-Ta-Caccaki-Jamian-Tsaron-Najeriya.jpg\"><\/p>\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">Uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari ta yi kira ga hukumomin jami\u2019an tsaron kasar da su yi gaggawar magance matsalar tsaron \u2018yan bindiga da ta addabi wasu sassan Najeriya.<\/p>\n<p>Rahotanni da dama sun ruwaito cewa, Aisha ta yi kiran ne, a yau Asabar yayin da ta kai ziyara jihar Katsina domin raba kayan tallafi ga wadannan hare-haren \u2018yan bindiga ya shafa.<\/p>\n<p>Yankin karamar hukumar Batsari, na daga cikin yankunan da suka yi fama da hare-haren &#8216;yan bindiga a &#8216;yan kwanakin nan, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane da dama.<\/p>\n<p>Aisha ta ce, lokaci ya yi da ko a kawo karshen \u2018yan bindigar, in ba haka, su \u2018yan bindigar za su kawo karshen mutane.<\/p>\n<p>Uwargidan shugaban kasar, ta kuma kalubalanci duk masu karfin fada a ji, da su fito su fadi abubuwa da suke faruwa marasa dadi a Najeriya, domin mahukunta su dauki mataki akai.<\/p>\n<p>Ba dai yau Aisha ta fara sukar lamirin gwamnatin mijinta ba, ko a \u2018yan kwanakin nan wasu rahotanni sun ruwaito ta tana sukan matakin kashe dala miliyan 16 wajen sayen gidan ragar sauro.<\/p>\n<p>A kuma shekarun baya, ta taba fitowa ta soki gwamnatin mijinta, inda ta yi korafin cewa wasu mutane kalilan sun karbe ragamar tafiyar da gwamnati, kalaman da shi kansa Buharin ya musanta.<\/p><\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari ta yi kira ga hukumomin jami\u2019an tsaron kasar da su yi gaggawar magance matsalar tsaron \u2018yan bindiga da ta addabi wasu sassan Najeriya. Rahotanni da dama sun ruwaito cewa, Aisha ta yi kiran ne, a yau Asabar yayin da ta kai ziyara jihar Katsina domin raba kayan tallafi ga wadannan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":122829,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681,4],"tags":[1232,29],"class_list":["post-122828","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa","category-politics","tag-aisha-buhari","tag-apc"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/122828","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=122828"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/122828\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/122829"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=122828"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=122828"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=122828"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}