{"id":122002,"date":"2019-05-30T12:07:28","date_gmt":"2019-05-30T11:07:28","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=122002"},"modified":"2019-05-30T12:09:58","modified_gmt":"2019-05-30T11:09:58","slug":"gwamnati-ta-nada-rabin-ministoci-mata","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=122002","title":{"rendered":"Gwamnati ta nada rabin ministoci mata"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/05\/Gwamnati-ta-nada-rabin-ministoci-mata.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"media-caption__text\">Shugaba Ramaphosa ya yi alkawarin yaki da rashawa da bunkasa tattalin azrikin Afrika ta Kudu bayan wasu sauye-sauye<\/span><figcaption class=\"media-caption\"><\/figcaption><\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">Bayan dan jinkirin da ya yi na gabatar da jawabi a cikin dare ta tashar talabijin, Shugaba Cyril Ramaphosa ya bayyana sunayen sabbin ministocin gwamnatinsa, inda rabinsu mata ne.<\/p>\n<p>A wannan karon ya rage yawan ministocin daga 36 zuwa 28, yana mai cewa ministocin sun yi yawa sosai, a don haka ne ya yanke shawarar ragewar.<\/p>\n<p>Kazalika Cyril Ramaphosan wanda aka zabe shi a matsayin shugaban Afirka ta Kudun a babban zaben kasar na ranar 8 ga watan Mayu, ya kuma hade wasu ma&#8217;aikatun kasar 14 zuwa bakwai.<\/p>\n<p>Misali ya hade ma&#8217;aikatar Kasuwanci da Masana&#8217;antu da ta Bunkasa Tattalin Arziki wuri daya.<\/p>\n<p>Haka kuma ya shigo da sabbin jini matasa a cikin majalisar amma kuma ya rike wasu daga cikin manya kuma kwararru daga cikin tsoffin ministocin nasa.<\/p>\n<p>Daga cikin fitattun, Tito Mboweni, zai ci gaba da zama a ma&#8217;aikatar kudi, da kuma Pravin Gordhan a ma&#8217;aikatar kula da kamfanonin gwamnati.<\/p>\n<p>A jawabin nasa Shugaba Ramaphosa ya ce a karon farko a tarihin Afirka ta Kudun rabin yawan ministocin kasar za su kasance mata.<\/p>\n<p>Babbar jam&#8217;iyyar hamayya ta kasar Democratic Alliance, ko DA, a takaice ta yi maraba da sabbin nade-naden ministocin.<\/p>\n<p>Amma kuma ta yi gargadin cewa da kamata ya yi kuma Mista Ramaphosan ya rage yawan mataimaka ko kananan ministoci su ma.<\/p>\n<p>Shugaban mai taka-tsantsan da nazari wajen tafiyar da harkokinsa ya bayar da mamaki ga mutane da dama sakamakon nada jagorar daya daga cikin sabbin jam&#8217;iyyun hamayya na kasar a cikin majalisar ministocin.<\/p>\n<p>Patricia De Lille ta jam&#8217;iyyar hamayya, ta Good, ta samu matsayin ministar bunkasa kayayyakin jin dadin jama&#8217;a, wanda nadin ya shammaci da dama.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Shugaba Ramaphosa ya yi alkawarin yaki da rashawa da bunkasa tattalin azrikin Afrika ta Kudu bayan wasu sauye-sauye Bayan dan jinkirin da ya yi na gabatar da jawabi a cikin dare ta tashar talabijin, Shugaba Cyril Ramaphosa ya bayyana sunayen sabbin ministocin gwamnatinsa, inda rabinsu mata ne. A wannan karon ya rage yawan ministocin daga [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":122003,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[],"class_list":["post-122002","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/122002","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=122002"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/122002\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/122003"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=122002"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=122002"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=122002"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}