{"id":120530,"date":"2019-05-25T10:29:15","date_gmt":"2019-05-25T09:29:15","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=120530"},"modified":"2019-05-25T10:29:15","modified_gmt":"2019-05-25T09:29:15","slug":"an-tsaurara-matakan-tsaro-a-majamiun-ghana","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=120530","title":{"rendered":"An tsaurara matakan tsaro a majami&#8217;un Ghana"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"'Yan sandan Ghana\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/05\/An-tsaurara-matakan-tsaro-a-majamiun-Ghana.jpg\" width=\"976\" height=\"549\" data-temp-aztec-id=\"93f431dd-cacb-4f83-8304-bff84c4d7878\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">BBC.com<\/span><\/p>\n<\/figure>\n<p class=\"story-body__introduction\">An tsaurara matakan tsaro a coci-coci a kasar Ghana don kariya a kan abinda shugabannin kirista a kasar suka ce ana kara samun barazanar hare-haren ta`addanci daga masu kaifin kishin islama a yankin Afirka ta yamma.<\/p>\n<p>A kwanakin baya ne dai wasu masu ikirarin jihadi suka kai harin ta`addanci a wasu majami&#8217;u da ke kasar Burkina Faso mai makwabtaka da kasar ta Ghana.<\/p>\n<p>Barazanar da ta sa shugabannin addinin kirista a Ghana suka gudanar da wani taro da hukumomin tsaro don daukar matakan kare yi wuwar afkuwar hakan a kasar.<\/p>\n<p>An dai tsaurara matakan tsaron ne domin kasancewa cikin shiri don fuskantar barazanar da ke tasowa.<\/p>\n<p>Daga cikin matakan tsaron, akwai haramta shiga cikin coci da jakar nan da ake ratayawa a baya, sannan kuma za a rinka girke jami&#8217;an tsaro a wajen shiga majami&#8217;un kasar a duk ranar Lahadi.<\/p>\n<p>A kwanakin baya ne dai wasu masu kaifin kishin islama suka kai wasu hare-hare a wasu majami&#8217;u da ke arewacin kasar Burkina Faso wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama tare da jikkata wasu.<\/p>\n<p>Wadannan hare-haren da aka kai Burkina Fason ne ya tilasta wa wasu barin kasar inda suka kwarara zuwa kasar Ghana a matsayin &#8216;yan gudun hijira.<\/p>\n<p>Ana dai ci gaba da fuskantar barazanar hare-haren ta&#8217;addanci na masu ikirarin jihadi a yankin yammacin Afirka lamarin da ya sa ake ci gaba da yunkurin karfafa matakan taro a nahiyar.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto BBC.com An tsaurara matakan tsaro a coci-coci a kasar Ghana don kariya a kan abinda shugabannin kirista a kasar suka ce ana kara samun barazanar hare-haren ta`addanci daga masu kaifin kishin islama a yankin Afirka ta yamma. A kwanakin baya ne dai wasu masu ikirarin jihadi suka kai harin ta`addanci a wasu [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":120531,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[2681],"tags":[],"class_list":["post-120530","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-hausa"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/120530","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=120530"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/120530\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/120531"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=120530"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=120530"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=120530"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}