{"id":113759,"date":"2019-05-04T16:24:19","date_gmt":"2019-05-04T15:24:19","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=113759"},"modified":"2019-05-04T16:24:51","modified_gmt":"2019-05-04T15:24:51","slug":"abuja-an-yi-zanga-zanga-kan-cafke-mata-masu-sanya-matsattsun-kaya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=113759","title":{"rendered":"Abuja: An yi zanga-zanga kan cafke mata masu sanya matsattsun kaya"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"Women carry placards\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/05\/An-yi-zanga-zanga-kan-kama-mata-masu-sa-matsatsun-kaya-a-Abuja.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p>Masu fafutukar kare hakkin bil adama sun gudanar da wata zanga-zangar lumana a Abuja babban birnin Najeriya inda suka nuna rashin jin dadinsu dangane da yadda &#8216;yan sandan kasar ke takura wa mata masu saka matsatsun kaya da ke bayyana tsiraici.<\/figure>\n<p>Masu zanga-zangar dai sun fara ne daga tsohon filin pareti (Old Parade ground) har zuwa ofishin &#8216;yan sanda na birnin tarayya da ke unguwar Garki.<\/p>\n<p>Da dama cikin masu zanga-zangar sun dauki kwalaye dauke da rubuce-rubuce inda wasu suka rubuta &#8221; Ni mace ce, kuma ra&#8217;ayina ne irin kayan da zan saka.&#8221;<\/p>\n<p>Wasu daga cikin matan da aka kama a lokacin samamen da aka kai a wasu gidajen rawa a baya sun zargi &#8216;yan sanda da yi masu fyade a lokacin da suke tsare.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width\">\n<\/figure>\n<p>Masu zanga-zangar sun bayyana cewa kamen da &#8216;yan sandan suke yi ya sabawa doka da kuma take hakkin mata.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width\">\n<\/figure>\n<p>Daya daga cikin masu zanga-zangar da ke kare hakkin mata da ta hallarci zanga-zangar Aisha Yesufu ta bayyana cewa dalilin da ya sa ta fito zanga-zangar shi ne ta fadi cewa &#8221;abin ya isa haka.&#8221;<\/p>\n<figure class=\"media-landscape no-caption full-width\">\n<\/figure>\n<p>Aisha ta ce &#8221;Abin ya fara zama kamar mun yi laifi don mu mata ne, suna yi wa mata abin da suka ga dama, mutum na tafiya ko da rana tsaka sai &#8216;yan sanda su kama mutum su saka a mota.&#8221;<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\"><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nMaza da mata sun fito zanga-zangar<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>Da dama daga cikin matan sun bayyana cewa abin da ake yi masu ya isa haka nan, suna bukatar &#8216;yan sanda su kare su ba su rinka cin mutuncinsu ba.<\/p>\n<p>Sai dai a na su bangaren, mataimakin kwamishinan &#8216;yan sanda mai kula da ayyukan rundunar Usman Umar ya shaida cewa tuni suka fara gudanar da bincike kan zarge-zargen da ake yi.<\/p>\n<p>Ya kuma bayyana cewa za su ci gaba da aikinsu na kare hakkin duk wani dan kasa ba mata kawai ba.<\/p>\n<p>A kwanakin baya ne dai jami&#8217;an tsaron hadin gwiwa suka kai samame wasu daga cikin gidajen rawa a Abuja inda suka ce sun kama mata tsirara suna rawa.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Masu fafutukar kare hakkin bil adama sun gudanar da wata zanga-zangar lumana a Abuja babban birnin Najeriya inda suka nuna rashin jin dadinsu dangane da yadda &#8216;yan sandan kasar ke takura wa mata masu saka matsatsun kaya da ke bayyana tsiraici. Masu zanga-zangar dai sun fara ne daga tsohon filin pareti (Old Parade ground) har [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":113760,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[28,11888],"class_list":["post-113759","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-abuja","tag-karuwai"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/113759","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=113759"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/113759\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/113760"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=113759"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=113759"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=113759"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}