{"id":112457,"date":"2019-04-30T17:55:11","date_gmt":"2019-04-30T16:55:11","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=112457"},"modified":"2019-04-30T17:55:41","modified_gmt":"2019-04-30T16:55:41","slug":"saudiya-ta-mika-zainab-ga-ofishin-jakadancin-najeriya-voa-hausa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=112457","title":{"rendered":"Saudiya Ta Mika Zainab Ga Ofishin Jakadancin Najeriya | VOA Hausa"},"content":{"rendered":"<p><img decoding=\"async\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/04\/Saudiya-Ta-Mika-Zainab-Ga-Ofishin-Jakadancin-Najeriya.jpg\"><\/p>\n<div id=\"content\">\n<div class=\"featured-article__header\"><span class=\"caption\"><br \/>\nMinsitan Shari&#8217;an Najeriya, Abubakar Malami<br \/>\n<span class=\"caption__credit\">Photo: Citizen journal<\/span><\/span><\/div>\n<div class=\"container container--featured m-t-md\">\n<div id=\"article-content\">\n<div class=\"wsw\">\n<div class=\"fa-container\">Rahotanni daga Najeriya na cewa an saki matashiyar nan \u2018yar Najeriya mai suna Zainab Aliyu, wacce hukumomin Saudiyya suka tsare ta bisa zargin safarar miyagun kwayoyi.<\/p>\n<p>An sake ta ne bayan da hukumomin Najeriya suka shiga tsakani, bayan kuma da aka gano cewa ba ta da laifi kan abin da ake tuhumatar ta da shi.<\/p>\n<p>\u201cYanzun nan muka yi magana da ita, an sake ta, ta na hannun hukumomin ofishin jakadancin Najeriya.\u201d Inji mahaifin Zainab, Habibu Nuhu Kila, yayin wata hira da ya da Muryar Amurka ta wayar talho.<\/p>\n<p>A cewar mahaifin na ta, shi ya fara gabatar da korafi ga hukumar da ke yaki da masu sha da safarar miyagun kwayoyi ta NDLEA da ke filin tashin jirage na Malam Aminu Kano bayan da aka kama \u2018yarsa watanni hudu da suka gabata.<\/p>\n<p>An dai kama Zainab ne, bayan da wani gungun mutane da suka shahara wajen safarar kwayoyi ya saka mata kwayar Taramadol a cikin Jakarta.<\/p>\n<p>\u201cWadannan da suka aikata laifin na gansu, kuma sun fada, kuma an gani a wayoyinsu yadda suka yi magana, duk akwai abin da suka fada kan wannan batu.\u201d Inji Nuhu.<\/p>\n<p>Tuni ita ma\u2019aikatar shari\u2019ar Najeriya, ta tabbatar da cewa hukumomin na Saudiyya sun saki Zainab.<\/p>\n<p>\u201cYanzu haka maganar da ake yi, an mika ta ga ofishin jakadancin Najeriya da ke Saudi Arabiya, kuma ma\u2019aikatan sun riga sun karbe ta.\u201d Inji Ministan Shari\u2019a, Abubakar Malami, yayin wata hira da Muryar Amura ta wayar talho.<\/p>\n<p>Ya kara da cewa, \u201cmaganar dawowar Zainab gida (Najeriya), batu ne da ke da wasu matsaloli na daban, wadanda ke da nasaba da harkoki da suka danganci tafiye-tafiye.\u201d<\/p><\/div>\n<\/div>\n<\/div>\n<\/div>\n<\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Minsitan Shari&#8217;an Najeriya, Abubakar Malami Photo: Citizen journal Rahotanni daga Najeriya na cewa an saki matashiyar nan \u2018yar Najeriya mai suna Zainab Aliyu, wacce hukumomin Saudiyya suka tsare ta bisa zargin safarar miyagun kwayoyi. An sake ta ne bayan da hukumomin Najeriya suka shiga tsakani, bayan kuma da aka gano cewa ba ta da laifi [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":112458,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[1442,1476,11818],"class_list":["post-112457","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-abubakar-malami","tag-saudi-arabia","tag-zainab-habibu"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/112457","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=112457"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/112457\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/112458"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=112457"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=112457"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=112457"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}