{"id":106391,"date":"2019-04-12T06:42:00","date_gmt":"2019-04-12T05:42:00","guid":{"rendered":"https:\/\/arewa.ng\/?p=106391"},"modified":"2019-04-12T06:42:32","modified_gmt":"2019-04-12T05:42:32","slug":"mun-kama-yan-taadda-46-a-zamfara-inji-yan-sanda","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/arewa.ng\/?p=106391","title":{"rendered":"Mun kama &#8216;yan ta&#8217;adda 46 a Zamfara, inji &#8216;yan sanda"},"content":{"rendered":"<div property=\"articleBody\">\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width lead\"><img fetchpriority=\"high\" decoding=\"async\" class=\"js-image-replace\" alt=\"'Yan sanda a bakin aiki a daji\" src=\"http:\/\/arewa.ng\/wp-content\/uploads\/2019\/04\/Yan-sanda-sun-ce-sun-kama-yan-taadda-46-a-Zamfara.jpg\" width=\"976\" height=\"549\"><\/p>\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">Getty Images<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><\/figcaption><\/figure>\n<p>Rundunar &#8216;yan sandan Najeriya ta tabbatar da samun nasarar damke masu fashi da kisa da satar mutane domin karbar kudin fansa 46 tare da hallaka wasu 10 a jihar Zamfara.<\/p>\n<p>Babban sufetan &#8216;yan sandan Muhammad Adamu, ya ce a yayin aikin raba jihar da makwabtanta da &#8216;yan taddar da suka fara a makon jiya, mai lakabin Operation Puff Adder, sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane biyu da aka sace.<\/p>\n<p>Shugaban &#8216;yan sandan ya bayyana hakan ne a yayin wani taro da ya yi da kwamishinonin &#8216;yan sanda na jihohi ranar Alhamis, a Abuja.<\/p>\n<p>Sai dai kuma yayin da babban sufetan &#8216;yan sandan ke bayyana wannan nasara da ya ce sun yi a jihar ta Zamfara, wasu mazauna kauyukan Maikuru da Masha-awo na yankin Birnin-magaji na jihar sun ce &#8216;yan bindiga sun afka wa kauyukan biyu inda suka kashe akalla mutane 32 tare da yin ta&#8217;adi mai yawa a cikin kwanaki biyun da suka gabata.<\/p>\n<p>Wani dan garin na Maikuru ya shaida wa BBC cewa da rana kirikiri barayin suka yo gayya suka kawo musu hari, inda suka karkashe jama&#8217;a, suka kona babura, washegari kuma ana shirin jana&#8217;iza suka dawo suka hana daukar gawawwaki.<\/p>\n<p>Mutumin ya ce, &#8216;yan ta&#8217;addar ba su bari ba a yi suturar gawawwakin har sai da Uban kasar ya kware hularsa ya roke su arziki sannan suka bari.<\/p>\n<p>Bayanai dai sun nuna a yanzu haka kusan babu kowa a garin saboda barayin sun sake komawa inda suka rika kwashe kayan amfanin gona da dabbobin jama&#8217;a, daga bisani suka cinna wuta a gidaje.<\/p>\n<figure class=\"media-landscape has-caption full-width\">\n<p><span class=\"off-screen\">Hakkin mallakar hoto<\/span><br \/>\n<span class=\"story-image-copyright\">ABDULRAZAK BELLO KAURA<\/span><figcaption class=\"media-caption\">\n<span class=\"off-screen\">Image caption<\/span><br \/>\n<span class=\"media-caption__text\"><br \/>\nAl&#8217;ummomin wasu kauyukan da &#8216;yan ta&#8217;addar suka kai hari duk sun tsere<\/span><br \/>\n<\/figcaption><\/figure>\n<p>Daman dai an ce &#8216;yan ta&#8217;addar sun mamaye wannan yanki kusan gaba daya, kamar garuruwan Mai-jan-ido da Hayin-bajimi da Samawa da makamantansu.<\/p>\n<p>Mazaunin yankin ya sheda wa BBC cewa, babu wata hukuma ko dan sanda ko sarkin gargaji ko kotu da ke aiki a wurin.<\/p>\n<p>Ya kara da cewa ko ta kotu aka kai dan wannan yanki, ba zai je ba kuma babu wani abu da za a iya yi masa.<\/p>\n<p>Mutumin ya ce a duk wannan hali da suka shiga babu wani jam&#8217;in tsaro da ya je wurin, sannan kuma a yanzu ma &#8216;yan ta&#8217;addar sun lashi takobin cewa bana babu wanda zai yi noma a yankin.<\/p>\n<p>BBC ta yi kokarin jin ta bakin rundunar &#8216;yan sandan jihar ta Zamfara kan wannan hali da al&#8217;ummar yankin na karamar hukumar Birnin-magaji suke ciki, amma kakakin rundunar ya ce zai yi bincike tukuna, kafin ya yi magana.<\/p><\/div>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Rundunar &#8216;yan sandan Najeriya ta tabbatar da samun nasarar damke masu fashi da kisa da satar mutane domin karbar kudin fansa 46 tare da hallaka wasu 10 a jihar Zamfara. Babban sufetan &#8216;yan sandan Muhammad Adamu, ya ce a yayin aikin raba jihar da makwabtanta da &#8216;yan taddar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":106392,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"footnotes":"","jetpack_publicize_message":"","jetpack_publicize_feature_enabled":true,"jetpack_social_post_already_shared":true,"jetpack_social_options":{"image_generator_settings":{"template":"highway","default_image_id":0,"font":"","enabled":false},"version":2}},"categories":[1],"tags":[297,4477,1178,61,271],"class_list":["post-106391","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-more","tag-birnin-gwari","tag-igp","tag-kidnappers","tag-police","tag-zamfara"],"jetpack_publicize_connections":[],"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/106391","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=106391"}],"version-history":[{"count":0,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/106391\/revisions"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/106392"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=106391"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=106391"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/arewa.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=106391"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}