Hotunan abubuwan da suka faru a Afirka a makon jiya | BBC Hausa

Zababbun hotuna daga fadin Afirka a wannan makon:

A boy reading the Koran - Sunday 12 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wani yaro musulmi yana karatun Kur’ani a Al-Kahira, Masar ranar Lahadi yayin watan azumin Ramadan…

A large number of people sitting inside a mosque waiting to break the fast - Sunday 12 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Duk dai a rana guda, musulmai sun taru don zagayowar ranar da aka bude masallacin Al-Azhar a Al-Kahira karo na 1079 kafin su yi buda baki.

three men share a bottle of water - Monday 13 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Can a tsibirin Ibo na Mozambique, wasu Musulmai suna raba ruwa don yin buda baki daf da faduwar rana, ranar Litinin.

Protesters wave the Algerian flag beneath a shower of water - Friday 10 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Ranar Jumna’a, masu zanga-zangar neman sauyi na daga tutar Algeria a lokacin da ake yayyafi a babban birnin Algiers.

Three somali women putting food into small take away containers - Wednesday 15 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Yayin da wasu mata ‘yan Somaliya suka nannade hijabansu don shirya abincin buda bakin da kungiyar agaji ta kasar Turkiyya ta samar a Mogadishu ranar Laraba.

A mother carrying a bag on her head and a baby on her back - Saturday 11 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wata mata ta murmusa a lokacin da take goye da jaririyarta a birnin Harare, Zimbabwe ranar Asabar.

A large group of people dancing with a

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Magoya bayan Lazarus Chakwera, shugaban jam’iyyar Congress Party a Malawi na rawa a babban birnin Lilongwe ranar Lahadi.

Three children seen through the broken window of a bus - Friday 10 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

To sai dai a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ranar Juma’a, yanayin ba na farin ciki ba ne inda ake hangen yara uku ta wata fasasshiyar tagar motar bas mai dauke da ‘yan gudun hijirar Sudan ta Kudu daga iyaka zuwa garin Biringi na kasar Congo….

A South Sudanese woman standing in a colourful dress - Saturday 11 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wata mata ‘yar gudun hijira ‘yar Sudan ta Kudu ta nuna atamfar ta mai haske a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Biringi na Jamhuriyar Demokradiyyar Congo ranar Asabar.

Presentational white space

Woman plaits a little girl's hair whilst two other women look on

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wata mata ‘yar Zimbabwe na yi wa wata yarinya kitso a babban birnin Harare ranar Litinin.

Mid-shot on legs on a railway track - Sunday 12 May

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wani mai zanga-zanga na tafiya a kan titin jirgin kasa da aka rufe wanda ke zuwa har inda ake gudanar da zanga-zanga a babban birnin Sudan, Khartoum ranar Lahadi.

Hotuna daga: Getty Images

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...