An samu zubar dusar kankara ta lokacin sanyi karon farko a bana, lamarin da ya kai ga fuskantar matsaloli game da harkokin sufuri, ko da yake hakan ya sa birnin ya yi kyau a wasu bangarori.
Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...