[HOTUNA]: Aikin hako man fetur a Jihar Bauchi ya yi nisa

Nan gaba kadan da yardar Allah jihar Bauchi ita ma za ta zamo kamar jihohin Niger Delta masu arzikin man fetur.

Wadannan hotuna da kake gani ‘kari ne game da rahotannin da muke kawo muku game da kokarin da Shugaba Buhari yake yi don raya kasar mu musamann Arewa, aikin tonon rijiyoyin mai a kauyen Kolmari dake karamar hukumar Alkaleri, cikin jihar Bauchi.

Hakika akwai jin dadi ga ‘yan kasar nan cikin shekaru kadan masu zuwa in sha Allah.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon Ɗaya Daga Cikin Ƴan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon ɗaya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...