Shin kun taba ganin hotunan sababbin ‘yan takarar mukamin gwamna da suka samu nasara a zabukan da aka yi a karshen makon jiya?
A kan haka ne BBC ta tattaro sunayen gwamnonin da suka yi nasara a zabukan gwamnoni a fadin Najeriya.
An dai gudanar da zabukan ne ranar 9 ga watan Maris 2019 a jihohi 29 da ke kasar.
Jerin jihohin da INEC ta bayyana zabensu a matsayin wanda aka kammala:
- Abia – Okezie Ikpeazu (PDP)
- Akwa Ibom – Udom Emmanuel (PDP)
- Borno – Babagana Umara Zulum (APC)
- Cross River – Ben Ayade (PDP)
- Delta – Govnor Ifeanyi Okowa (PDP)
- Ebonyi – David Umahi (PDP)
- Enugu – Ifeanyị Ugwuanyi (PDP)
- Gombe – Alhaji Inuwa Yahaya (APC)
- Imo – Emeka Ihedioha (PDP)
- Jigawa – Mohammadu Badaru Abubakar (APC)
- Kaduna – Govnor Nasir El-Rufai (APC)
- Katsina – Aminu Masari (APC)
- Kebbi – Abubakar Atiku Bagudu (APC)
- Kwara – Abdulrahman Abdulrazaq (APC)
- Lagos – Babajide Olusola Sanwo-Olu (APC)
- Nasarawa – Abdullahi Sule (APC)
- Niger – Govnor Abubakar Bello (APC)
- Ogun – Prince Dapo Abiodun (APC)
- Oyo – Seyi Makinde (PDP)
- Taraba – Darius Ishaku (PDP)
- Yobe – Alhaji Mai Mala Buni (APC)
- Zamfara – Muktar Idris (APC)