Gwamnonin arewa za su zabi sabon shugaban a wurin taron da suka fara a Kaduna

Gwamnoni dake halartar taron ya yin da suka halarci sallar Juma’a

A ranar Juma’a ne gwamnonin arewa 19 za su zabi sabon shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa biyo bayan karewar wa’adin shugaban kungiyar, gwamnan jihar Borno Kashim Shettima.

Gwamnan jihar ta Borno da ya yiwa gwamnonin jawabi ya yin taron dake gudana gidan gwamnatin jihar Kaduna ya shawarci gwamnonin da suka halarci wurin taron da su goyi bayan duk wanda ya samu nasarar zama sabon shugaban kungiyar.

Shettima ya kuma nemi gafara daga abokan aikinsa idan har ya saba musu a lokacin da yake gudanar da aikinsa.

Shugaban mai barin gado ya lissafa nasarori da dama da kungiyar ta samu karkashin jagorancinsa inda ya shawarci shugaban da zai maye gurbinsa da ya kai kungiyar ya zasu mataki na gaba.

Duk da cewa shugaban bai bayyana yadda za a zabi sabon shugaban ya shawarci abokan aikinsa da su goyi bayan duk wanda aka zaba.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...