United ta yi waje da Chelsea a FA Cup

Chelsea Man United

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Manchester United ta yi nasarar cin Chelsea 2-0 a gasar FA Cup karawar zagaye na biyar da suka fafata a Stamford Bridge a ranar Litinin.

United ta ci kwallon farko ta hanun Ander Herrera minti na 31 da fara tamaula, sannan Paul Pogba ya kara na biyu daf da za a je hutu.

Rabon da United ta yi nasara a Stamford Bridge tun 1-0 da ta doke Chelsea a gasar cin kofin Zakarun Turai ta Champions Legue da suka fafata a ranar 6 ga watan Afirilun 201.

Ko a bara kungiyoyin biyu sun hadu a wasan karshe a gasar cin kofin Kalubalen Ingila, inda Chelsea ta yi nasara da ci 1-0 a ranar 19 ga watan Mayun 2018.

Haka kuma kungiyoyin sun fafata a gasar Premier shekarar nan a Stamford Bridge inda suka tashi 2-2 a cikin watan Oktoban 2018.

United tana da FA Cup 12 da ta lashe jumulla, ita kuwa Chelsea tana da takwas, Arsenal ce mai 13.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...