Chelsea ta sami koma-baya

Chelsea

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Everton ta lallasa Chelsea da ci 2-0 a wasan mako na 31 a gasar Premier da suka fafata a ranar Lahadi a Goodison Park.

Everton ta ci kwallo ne ta hannun Richarlison de Andrade daf da za a je hutu, sannan ta kara na biyu a bugun fenariti ta hannun Gylfi Sigurdsson saura minti takwas a tashi daga wasan.

Chelsea wadda take da kwantan wasa daya, ta yi rashin nasara a karo na bakwai kenan, bayan da ta yi canjarsa shida da cin wasa 17 a kakar Premier ta bana.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...