Buhari bai damu da ficewar wasu gwamnoni ba daga jam’iyar APC- Okorocha

[ad_1]








Gwamnan jihar Imo Rochas Okorocha, a ranar Laraba da daddare ya ce shugaban kasa,Muhammad Buhari ko kadan baya cikin damuwa kan yadda wasu mutane suke fita daga jam’iyar APC.

Okorocha ya bayyana haka lokacin da yake ganawa da yan jaridun dake fadar shugaban kasa jim kadan bayan da gwamnonin jam’iyar PDP suka yi wata ganawa da Buhari.

Taron ya gudanar a babban dakin taro dake ofishin matar shugaban kasa.

Gwamnoni uku, shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki da sanatoci 14 da kuma wasu yan majalisar wakilai 37.

Okorocha ya ce sun gana da shugaban kasar ne domin su tabbatarwa masa da cewa jam’iyar APC har yanzu tana da gwamnoni 22.




[ad_2]

More News

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

Sojoji sun gano masana’antar Æ™era bom a jihar Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana'anta da mayaƙan kungiyar ISWAP suke ƙera bama-bamai. Masana'antar ƙera bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake...

Atiku ya ziyarci Abdul Ningi

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci dakataccen ɗan majalisar dattawa sanata, Abdul Ningi dake wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawa. Atiku...