Biyo bayan dage zabe da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC tayi, a zamanta na yau tare da wakilan jam’iyoyi, tabada damar ci gaba da Kampen har zuwa ranar 21 ga wannan wata.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...
Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...