Babban sifetan ‘yansanda ya gana da Buhari

[ad_1]








Shugaban kasa, Muhammad Buhari a ranar Talata ya gana da babban sifetan ‘yansanda, Ibrahim Idris a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Ganawar ta su na zuwa ne kwana guda bayan da rundunar Æ´ansandan Najeriya ta gayyaci shugaban majalisar dattawa Abubakar Bukola Saraki.

Acewar rundunar akwai tambayoyi da yakamata shugaban majalisar dattawan ya amsa game da fashin da aka yi a garin Offa dake jihar.

Tuni Saraki ya musalta zargin da ake masa na alaka da mutanen da suka aikata fashin.

Idris bai yi magana da yan jaridun dake fadar shugaban kasa ba bayan ganawar tasu.

Koda a safiyar yau sai da wata tawagar jami’an ƴan sanda suka tare ayarin motocin shugaban majalisar dattawan inda suka yi wa gidansa kawanya.




[ad_2]

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...