Atiku ya je Kano yakin neman zabe

Dandazon jama'a a filin wasan
Image caption

Dandazon jama’a a filin wasan

Dan takarar babbar jam’iyyar adawa ta PDP Alhaji Atiku Abubakar ya kai ziyarar yakin neman zabensa a Kano.

Tuni Atiku ya isa Kano daya daga cikin jihohin da ke tantance makomar zaben shugaban kasa a Najeriya.

Dan takarar na PDP ya fara kai ziyara ne fadar mai martaba Sarkin Kano kafin isa filin gangamin yakin neman zabensa

Mutane da dama ne suka cika makil a taron siyasar na Atiku a filin kwallon kafa na Sani Abacha a Kano.

Wasu daga cikin ‘yan wasan kwaikwayo na hausa kamar Sani Danja da Adam Zango wanda ya sauya sheka ba da dadewa ba, na cikin tawagar Atiku a Kano

Image caption

Wasu mutane na zaman zuwan dan takarar

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...