An kama wata ‘yar bautar kasa wacce hukumar INEC ta dauketa aikin zabe sai ta karkatar da kayan zaben zuwa cikin jeji tana ta dangwala kuri’a wa jam’iyyar PDP a jihar Abia.
Yanzu haka matar tana hannun ‘yan sanda don gudanar da bincike.
An kama wata ‘yar bautar kasa wacce hukumar INEC ta dauketa aikin zabe sai ta karkatar da kayan zaben zuwa cikin jeji tana ta dangwala kuri’a wa jam’iyyar PDP a jihar Abia.
Yanzu haka matar tana hannun ‘yan sanda don gudanar da bincike.