Ambaliyar Ruwa Ta Cinye Kauyuka a Neja

Kimanin mutane 40 ne suka rasa rayukan su a jihar Neja dake Arewacin Najeriya, sakamakon ambaliyar da aka samu da ta samo asali daga ruwan sama da akayi kamar da bakin kwariya a yankin.

Gwamnan jihar, Abubakar Sani Bello, yayi wata ziyarar gani da ido ta jirgin sama mai saukar angulu domin duba irin barnar da ambaliyar tayi.

Shugaban hukumar bada agajin gaggawa a jihar ya shaida cewa ana ci gaba da lissafa mutanen da suka rasu, ya kuma kara da cewa kauyaku sunfi 200 da ruwan yayi awon gaba da su.

Saurari Rahoton Mustapha Nasiru Batsari….

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...